Jihar Cross River
Wani mahaifi ya gamu da fushin kotu bayan da ya kashe 'ya'yansa na cikinsa. Wannan lamari ya fusata kotu, ta yanke masa hukuncin kisa ta hanyar rataya bana.
Calabar - Gwamna Ben Ayade na jihar Cross Rivers ya jinjinawa shugaba Muhammadu Buhaari bisa kokarinsa yake wajen magance matsalar rashin tsaro a Najeriya.
Gwamnan Jihar Cross River, Ben Ayade ya ce, zai fito takarar shugabancin kasa a shekarar 2023 idan jam'iyyarsa ta All Progressives Congress, APC, ta tsayar da s
Bikin kirsimeti bai yi wa wani mai maganin gargajiya mai shekaru 60 a Calabar, Ani Ikoneto dadi ba, bayan kare ya gatsi al’aurarsa, Vanguard ta ruwaito. Mutumin
Yayayin da shekarar 2021 ke kaiwa gangara, Legit.ng ta waiwayi wasu manyan ayyuka da wasu daga cikin gwamnonin jihohin Najeriya biyar suka aiwatar a shekarar.
Jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Jihar Cross Rivers ta yi barazanar raba hadiman Gwamna Ben Ayade su 7,000 da aikinsu, The Punch ta ruwaito. Zababen
Tsohon gwamnan jihar Cross Riba, Donald Duke, da wasu jiga-jigan jam'iyyar hamayya PDP sun karbi masu sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki a birnin Kalaba.
Rahoton da muke samu yanzun nan ya nuna cewa tsohon shugaban majalisar dattijai a jamhuriya ta biyu, Dakta Joseph Wayas, ya rigamu gidan gidan gaskiya a Landan.
Jami'in hukumar tsaro ta NSCDC a jihar Cross Rivers ya bindige wani bawan Allah da ake ce yana fitsari a wani wuri da ke kallon ofishin hukumar a Cross Rivers.
Jihar Cross River
Samu kari