Jihar Cross River
Rahoton da muke samu yanzun nan ya nuna cewa tsohon shugaban majalisar dattijai a jamhuriya ta biyu, Dakta Joseph Wayas, ya rigamu gidan gidan gaskiya a Landan.
Jami'in hukumar tsaro ta NSCDC a jihar Cross Rivers ya bindige wani bawan Allah da ake ce yana fitsari a wani wuri da ke kallon ofishin hukumar a Cross Rivers.
Rahotannin dake fitowa yanzu haka daga jihar Cross Ribas na nuni da cewa ƴar majalisar dokokin jihar, Elizabeth Ironbar, ta rigamu gidan gaskiya ranar Talata.
Tubabbun tsageru masu tarin yawa daga sassa daban-daban na jihar Cross River a jiya sun toshe tare da mamaye ofishin Gwamna Ben Ayade,sun tare jami'an gwamnati.
Shugaban jam'iyyar hamayya ta PDP reshen jihar Cross Ribas, Venatius Ikem, ya karbi tsofaffin yan PDP da sabbin da suka sauya sheƙa daga APC zuwa PDP a jihar.
Tsohon kwamishinan ƙasa na jihar Cross Rivers, Edem Ekong, ya aike da wasikar murabus daga mamban jam'iyyar hamayya PDP ga shugabannin jam'iyya na gundumarsa.
Tsohon gwamnan soji na Cross River da Delta a zamanin mulkin marigayi Janar Sani Abacha, Commodore Ibrahim Kefas (mai ritaya), ya rasu a ranar Juma’a, 1 Oktoba.
Sanata Steven Odey na jam'iyyar PDP, tare da ɗaruruwan magoya bayansa, sun fice daga babbar jam'iyyar hamayya PDP, sun koma APC mai mulki a jihar Cross Rivers.
'Yan majalisun jiha ƙarƙashin jam'iyyar adawa PDP a jihar Cross Rivers, sun shigar da karar kakakin majalisa a kotu kan zargin karkatar da wasu hakkokinsu.
Jihar Cross River
Samu kari