Jihar Cross River
An kaiwa tsohon mashawarci na musamman ga Gwamna Ben Ayade na jihar Cross Rivers, Cif Marki Obi, hari a garinsu da ke karamar hukumar Boki na jihar, Daily Trust
Gwamna Ben Ayade na jihar Cross River, ya bayyyana cewa kyawawan halayen shugaba ƙasa, Muhammadu Buhari, da kirkinsa ne suka janyo hankalinsa zuwa jam'iyyar APC
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Cross Rivers ta bada kwangilar a siyo mata tsintsiya guda miliyan uku daga masu siyarwa a kasuwanni don s
Sakamakon sauya shekar gwamnan jihar Kuros Riba, Ben Ayade zuwa jam'iyyar APC mai mulki, shugaban jam'iyyar PDP ya shawarce shi da ya fara tattara kayansa.
Gwamnan jihar Cross Rivwrs, Farfesa Ben Ayade, ya sake sallamar kwamishinan ayyuaka na musamman, Mr. Francis Etta, daga muƙaminsa sabida yaƙi bin sa zuwa APC.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya karɓi baƙuncin gwamnan Cross Rivers, Farfesa Ben Ayade, a fadarsa Aso Villa dake Abuja, mako biyu bayan komawar sa APC.
Gwamnan jihar Cross River, Ben Ayade, ya sallami kwamishinoninsa hudu bayan sauya sheka da yayi daga jam'iyyar PDP zuwa ta APC mai mulki kasa da makonni biyu.
Tsohon gwamnan jihar Cross Rivers, kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Donald Duke, ya sauya sheƙa daga jam'iyyar SDP zuwa babbar jam'iyyar adawa ta PDP.
Ɗan majalisar tarayya, Mike Etaba, Daga jihar Cross Rivers Ya fice daga babbar jam'iyyar hamayya ta PDP zuwa jam'iyya mai mulki APC, yace yana tare da gwamnansu
Jihar Cross River
Samu kari