Dan takara
Dazu da yamman nan ne Alhaji Atiku Abaubakar yace magoya bayan APC ne suka aukawa tawagarsa. APC ta karyata Atiku, tace babu wanda ya kai wa ‘dan takaran hari.
Lauyan Incorporated Trustees of Kingdom Human Rights Foundation International ya roki kotu ta hana Bola Tinubu shiga zaben 2023, an fara sauraron karar a Abuja.
A jiya Bola Tinubu ya kai ziyara zuwa gidan Janar Ibrahim Badamasi Babangida, a nan ne Babangida ya daukowa Tinubu batun tsufa da karfin lafiya yayin ziyarar.
Kabiru Garba Marafa ya fadawa Asiwaju Bola Tinubu cewa Jam’iyyar APC ta ci zabe ta gama a Zamfara, ba a maganar ‘Yan adawan da za su iya yakar su a zaben 2023.
An sake samun Gwamnan da ke neman raba gari da Atiku Abubakar a zaben 2023. PDP ta aika wata tawaga ta musamman da nufin a iya shawo kan Gwamnan jihar Bauchi.
Bola Tinubu ya yi bayanin abin da ya sa bai halarci zaman da aka yi da masu takara ba. Sanarwar ta fito ta ofishin Kakakin Kwamitin yakin zaben shugaban kasa.
Za a ji labari cewa ganin daga Legas ‘Dan takaran na APC ya fito, jihar da ta fi kowace yawan kuri’a, Bola Tinubu yana hangen kuri’a miliyan 5 a takarar 2023.
‘Dan takarar Majalisar Dokokin Jihar Gombe a Jam’iyyar NNPP, Auwal Isiyaku Seiko, ya maka jam’iyyar a gaban babbar kotun jihar saboda batun takara a zaben 2023.
Za ku ji alkawuran da Rabiu Kwankwaso ya yi wa Yan Najeriya a takardar manufofinsa. An fara ne daga hadin kai da kawo zaman lafiya zuwa bin doka da tsarin mulki
Dan takara
Samu kari