Babban bankin Najeriya CBN
Hukumar kula da hakkokin masu ajiya a bankunan kasar nan (NDIC), da ke karkashin Ma'aikatar Kudi, ta kwato kudaden kwastomomi da ke ajiya a wasu bankuna 20 da
Wani 'dan Najeriya Omogaide Gideon, ya shawarci 'yan Najeriya kan yadda zasu shawo kan matsalolinsu da bankuna bayan ya samu N150K da ya maka bankinsa a kotu.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya ce zai fara zare kudade daga asusun bankin gwamnatin jihohi da wasu 'yan Najeriya domin warware bashin da ake binsu a kasar.
A yau sai mutum ya bada N735 zai iya samun $1 a hannun ‘Yan canji. A makon nan aka soma yakin neman zaben shugaban kasa, wannan bai rasa alaka da farashin.
Majalisa na binciken kwangila, ana neman Hameed Ali, Ministar kudi da Gwamnan CBN. A shekarar 2017 da ake nemi Shugaban kwastam ya zo, abin bai zo da dadi ba
Kudurin da ke neman rage karfin ikon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) ya tsallake karatu na biyu a majalisar dattawa a ranar Talata, 27 ga watan Satumba.
Kakakin sashen laifuffuka na musamman na rundunar ‘yan sanda da ke Ikoyi yace an samu wasu Kasurguman ‘Yan Damfara Sun Sace N523.3m Daga Asusun Bankin Mutane.
Za a fito da bankuna sunkutukum wanda za su rika ba matasa bashi. Sunday Dare ya shaidawa Duniya ana so gidauniyar ta zama banki ta yadda za a tallafi jama'a
Wani rahoto daga jaridar Daily Nigerian ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin Ahmed Halilu matsayin sabon manajan daraktan NSPMC.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari