Babban bankin Najeriya CBN
Majalisar tarayya ta caccaki hukumar kwastam kan gaza gabatar da bayanan shige da ficen kudin hukumar na tsawon shekara uku ga akanta janar na kasa.
Hakama Sidi Ali ta ce Babban bankin Najeriya watau CBN ya sanar da kammala biyan kudin kasar wajen da kamfanonin jirage su ke bin bashi na tsawon lokaci.
Sanata Ali Ndume ya fito ya sake caccakar batun mayar da hukumar FAAN da wasu ofisoshi na CBN zuwa Legas. Sanatan ya ce hakan akwai illa a siyasance.
Ma’aikata 1, 500 sun koma Legas yayin da ofisoshin CBN suka bar Abuja. Da alama aikin gama ya gama a babban bankin Najeriya na CBN, wasu za su bar Abuja.
Shugabar harkokin sadarwa ta rikon kwarya a CBN, Hakama Sidi-Ali ta tabbatar da cewa bankin CBN ya narka $500, 000 a kasuwa yayin da $1 ta kai N1425.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi magana kan batun shirin maƴar da manyan hukumomi da cibiyoyin gwamnatin tarayya zuwa birnin Legas.
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) Sanusi Lamido Sanusi ya ce yana goyon bayan mayar da wasu sassan babban bankin kasar daga Abuja zuwa Legas.
Hadimin Jonathan da Obasanjo ya sasanta da Ali Ndume bayan ya caccake shi a fili. Doyin Okupe wanda ya yi aiki a Aso Rock ya yarda da matsayar Sanatan.
EFCC tana zargin wasu kamfanonin ketare suna da hannu a badakalar kudin wje da aka yi. Godwin Emefiele ya jawo hukumar EFCC tana binciken manyan kamfanoni.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari