Babban bankin Najeriya CBN
NSA ya hada-kai da CBN, ‘yan sanda, kwatsam da NFIU domin a farfado da kimar Naira. Burin shi ne farashin Dalar Amurka da sauran kudin ketare su daina tashi.
Majalisar dattawa ta kafa kwamiti da zai binciki abubuwan da suka faru a baya. Gwamnatin tarayya ta karbi aron tiriliyoyi daga CBN a lokacin Muhammadu Buhari.
Mambobin majalisar dattawan Najeriya sun fara muhawara mai dumi kan kuɗin N29tr da gwamnatin tarayya ta karɓa daga CBN kuma ta laƙume, za a yi bincike.
Gwamnatin Muhammadu Buhari ta bar Bola Tinubu da biyan bashin tiriliyoyin kudi. Kafin a biya bashin, Ministan tattalin arzikiya ce sai sun binciki Godwin Emefiele.
Wasu na ganin Godwin Emefiele ya yi aika-aikar da tattalin arzikin nan ya rikice ba kowa ba har ana ganin Bola Tinubu ba zai iya gyara barnar shekaru 60 a wata 6 ba.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta samu kanta cikin rudani kan laifin da za ta tuhumi Emefiele da shi.
Tun da Bola Tinubu ya karbi rikon Gwamnatin Najeriya karin wahala da kuncin rayuwa ake ta shiga. Sanata Sani Musa ya nuna cewa tsare-tsaren APC ba su aiki.
Wasu tsagerun ‘yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun farmaki garuruwa a karamar hukumar Kauru ta jihar Kaduna. Sun kashe mutum 9 tare da sace 35.
Kungiyar SERAP ta bayyana cewa baban Odita Janar na tarayya ya umurci babbann bankin Najeriya (CBN), da ya yi bayani kan dalilin raguwar asusun kudaden waje.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari