Muhammadu Buhari
Shehu Sani ya yaba ma Shugaban kasa Bola Tinubu kan daukar matakin gaggawa a takkadamar ministar jin kai, Betta Edu, na badakalar kudi a ma’aikatarta.
An ruwaito yadda wani dattijo ya samu kyautar mota daga hannun tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari don rage radadin da ake ciki a kasar nan yanzu.
Wasu daga cikin wadanda tsohon shugaban Muhammadu Buhari ya nada mukamai na fuskantar bincike daga gwamnatin Shugaba Tinubu ta hannun hukumar EFCC.
Tsohon ministan kwadago da samar da ayyuka, Chris Ngige, ya kare gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari. Ngige ya ambato ayyukan da Buhari ya yi.
Aikin hanyar Abuja-Kaduna ya dawo Naira tiriliyan 1.3. Sanata David Umahi ya koka a kan yadda Julius Berger su ka kara kudin gina titin Abuja-Kaduna-Kano.
Sadiya Umar-Farouk ta na da kwana 3 ta bayyana gaban Hukumar EFCC. Jami'an EFCC sun ce ba su karbi uzurin rashin lafiyar tsohuwar Ministar Muhammadu Buhari ba.
Tsohuwar Ministar jin kai da walwala, Sadiya Umar Farouk ta bukaci karin lokaci kan rashin lafiya da ke damunta bayan Hukumar EFCC ta gayyace ta.
Tun ana bin Hajiya Sadiya Umar Farouq da lalama a EFCC, abin na neman ya gagara. Sadiya Umar Farouq ta fusata EFCC, watakila a kudunduno tsohuwar Ministar jin-kai.
Za a ji ana zargin matsalolin yau duk laifin Muhammadu Buhari ne. An samu baitul-mali babu komai don haka Segun Osoba ya ce wajibin Bola Ahmed Tinubu ya ci bashi.
Muhammadu Buhari
Samu kari