Muhammadu Buhari
Da alama reshe zai iya juyewa da mujiya kan tsohon Ministan da ya shigar da karar Jakadar Najeriya. Lilian Onoh za tayi shari’a da Geoffrey Onyeama da Gabriel Aduda.
Muhammadu Buhari, gwamna da Sarakunan jihar Katsina za su zo taron da za ayi a Katsina. Tsohon shugaban Najeriya zai jagoranci yaki da shaye-shaye a Katsina.
Wani rahoto ya nuna yadda aka yi rashin gaskiya da kuma karkatar da kudin jama'a a karkashin mulkin tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari...
Godwin Emefiele, dakataccen gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN) ya karyata rahoton mai bincike Jim Obazee na cewa Buhari bai bada amincewar sauya naira ba.
Tsohuwar ministar ayyukan jin kai Sadiya Umar-Farouk ta nesanta kanta daga zargin badakalar naira biliyan 37, ta ce ita sam ba ta taba sanin wani James Okwete ba.
Salihu Muhammad Lukman ya yi magana a kan gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya ce da farko Tinubu ya samu karbuwa, yanzu an koma irin mulkin Muhammadu Buhari.
Bayan fitowarsa daga gidan kurkurku, Godwin Emefiele ya musanya zargin da ake yi masa na tafka barna a lokacin da yake rike da bankin CBN, ya ce sharri ne,
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Attahiru Bafarawa, ya yi magana kan batun bukatar Shugaba Tinubu ya binciki gwamnatin tsohon Shugaba Muhammadu Buhari.
Binciken EFCC mai yaki da rashin gaskiya zai iya jefa Sadiya Umar-Farouk a matsala domini ta ce Minista a lokacin . Sadiya Umar-Farouk ta wawuri N37bn a shekaru 4.
Muhammadu Buhari
Samu kari