Muhammadu Buhari
Itse Sagay yana sa ran gwamnatin Bola Tinubu za ta kawo gyara a Najeriya amma Mai ba Shugaba Buhari shawara ya bayyana kuskuren Shugaba Tinubu a ofis.
Gamayyar kungiyoyi masu kare martabar damokradiyya daga jihohin Arewa 19 harda babban birnin tarayya Abuja sun ce gwamnatin Buhari ce ta haddasa tsadar rayuwa.
Nnaemeka Obiareri, ya zargi gwamnati da batar da N23tr a iska. A lokacin Muhammadu Buhari yana mulki, ana zargin an karbi bashin N23tr a hannun bankin CBN.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya sa ‘yan sanda sun yi ram da Mahdi Shehu. Jami'ai sun tsare shugaban kamfanin na Dialogue a garin Abuja.
Ministan Harkokin Jiragen Sama, Festus Keyamo zai shiga matsala kan bincikar badakalar kudade wanda wasu tsoffin ministocin Buhari suke ganin hakan zai gaba su.
Shugaba Bola Tinubu ya ce ya gaji tattalin arziki mai rauni, wanda dole yana bukatar garambawul domin an shafe shekaru da yawa da matsalar kudi da tulin bashi.
Ministan tattali ya fadi tanadin da gwamnati tayi wa talaka a kan tsadar rayuwa. Wale Edun ya yi jawabi a lokacin da aka gayyace shi zuwa majalisar tarayya.
Hukumar EFCC ta kulle asusun bankin dan uwan Ministan Buhari, Hadi Sirika mai suna Abubakar Ahmed Sirika dauke da biliyan uku kan badakalar biliyan takwas.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura sakon jaje ga jama'ar jihar Yobe bayan rasuwar tsohon gwamnan jihar, Sanata Bukar Abba Ibrahim a Saudiyya.
Muhammadu Buhari
Samu kari