Muhammadu Buhari
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya kadu da mutuwar Laftanar-janar Taoreed Lagbaja inda ya ce tabbas an yi babban rashi a kasar Najeriya baki daya.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ziyarci jihar Jigawa domin jaje bayan hadarin tankar man fetur. Buhari ya ba da tallafi Naira miliyan 10 a Jigawa.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ziyarci jihar Borno domin jaje kan ambaliyar ruwa. Buhari ya gana da Zulum da Shehun Borno bayan an tarbe shi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jinjna yadda gwamnatinsa ta yi nasarar rage kudin da ake kashewa a kan basussukan da gwamnatin baya ta laftowa kasar nan.
Tsohon Minista, Sunday Dare ya fadi wanda ya yi sanadin samun shugabancin kasa da Muhammadu Buhari ya yi inda ya ce Bola Tinubu ne ya yi komai a zaben.
Yar gwagwarmaya a Najeriya, Aisha Yesufu ta yi magana kan zaben 2027 na shugaban kasa, Bola Tinubu inda ta ce babu abin da yan Arewa za su iya yiwa shugaban.
Tushen wutar lantarkin Najeriya ya lalace sau 105 a mulkin Buhari da Bola Tinubu. Tun fara mukin Buhari aka samu lalacewar tushen wutar lantarki sau 93 a Najeriya.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya tuno lokacin da ya fadi zaben 2015 a hannun Muhammadu Buhari inda ya bayyana halin da ya shiga na mawuyacin yanayi.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya amince da nadin Bianca Odinaka Odumegu-Ojukuwu a matsayin ƙaramar Ministar harkokin waje da wasu ƙarin mutane biyar.
Muhammadu Buhari
Samu kari