Jihar Borno
Gwamna Zulum na jihar Borno, ya bayyana matakan da jam'iyyar AOC zata bi wajen haɗa kai da kuma tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023 dake tafe.
Yayin da zaben shugaban kasa na 2023 yake karatowa, babban jagoran APC kuma mai neman takarar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada wani matashi dan asalin J
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa gwamnat ta samu yan ta'addan Boko Haram da ISWAP 30,000 sun mika wuya daga Satumba 2021 kawo yanzu.
Jim kaɗan bayan fitowa daga fadar shugaban ƙasa dake Abuja, Zulum yace da yardar Allah gwamnati zata magance matsalar Boko Haram kafin Buhari ya sauka a 2023.
Dakarun sojojin Najeriya na Operation HADIN KAI sun kashe mayaka 120 a cikin yan makonnin da suka gabata. Har ila yau sun kwato makamai iri-iri daga wajensu.
Yunkurin kungiyar ta'addanci ta ISWAP na hadewa da kungiyar ta'addancin Boko Haram ya gagara tun shekarar da ta gabata bayan ISWAP ta fada wa dajin Sambisa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya gina wa jama'ar Malari gidaje 803 a kauyensu. Ya gwangwaje jama'ar N58.5m da kayan abinci ga magidanta.
Samuel Ortom, ya shawarci gwamnatin tarayya da ta dauki gargadin da gwamnan Borno, Babagana Zulum, ya yi na cewa ISWAP na daukar karin mayaka da muhimmanci.
Rundunar sojojin Najeriya ta ce mayakan kungiyar ta'addanci ta Islamic State of West Africa Province (ISWAP) da iyalansu 104 sun mika wuya ga sojojin Najeriya.
Jihar Borno
Samu kari