Jihar Borno
Wasu 'yan ta'addan Boko Haram sun kai mummunan hari wani yankin jihar Borno, sun sace wasu malaman makarantar horar da 'yan sandan mobal a garin Gwoza a Borno.
Ndume ya karyata batun cewa Boko Haram sun sace jami'an yan sanda a farmakin da suka kai kauyen Limankara da wasu yankunan karamar hukumar Gwoza na jihar Borno.
Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, tare da takwaransa na jihar Borno, Babagana Umara Zulum, sun koka kan yadda 'yan ta'adda ke wuce gona da iri a jihohinsa.
Rundunar hadin guiwa ta 'yan sanda da mafarauta sun cafke wasu mutum uku da suka kware wurin garkuwa da mutane a maboyarsu da ke kauyen Sakasimta na Hawul.
Farfesa Umara Babagana Zulum, Gwamnan jihar Borno ya ce mayakan ta'addanci ISWAP sn fi na Boko Haram miyagun makamai, don haka dole a dakile su da gaggawa.
Kimanin mutum biyu ne suka mutu sakamakon harin yan ISWAP suka kai Cibiyar Tukur Yusufu Buratai ta yaki da kuma samar da zaman lafiya, TBI da ke jami’ar Sojin N
Bayan rashin manyan kwamandojin su da nayaka a luguden wutar da jiragen Super Tucano suka yi musu, shugabanni ISWAP sun yi sauye-sauyen mukaman shugabanninsu.
Mukaddashin kwamandan rundunar soji ta 7 dake Maiduguri, ya bayyana irin taimako da goyon baya da gwamna Babagana Zulum ya yi wa sojoji ba tare da sun nema ba.
Rundunar sojin Najeriya ta yi kaca-kaca da wata kasuwar da 'yan Boko Haram da ISWAP ke ci a jihar Borno. An hallaka wasu 'yan ta'adda uku yayin farmakin na soji
Jihar Borno
Samu kari