Jihar Borno
Dakarun sojin Najeriya sun halaka kwamandan kungiyar ta'addanci ta ISWAP, Modu Kime, wanda aka fi sani da Abou Maryam da mayakansa a wani luguden ruwan wuta.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce jami’an tsaro za su ci gaba da yaki da ‘yan ta’addan da suka addabi yankin arewa maso yamma.NewsWireNGR ta ruwaito Buhari
Shehun Borno, Alhaji Abubakar Ibn-Umar Elkenemi, ya ce matsalolin tsaro sun gyaru kwarai a karkashin mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari a jihar, Vanguard ta
Shugaba Muhammadu Buhari ya dira Maiduguri, babban birnin jihar Borno, domin ziyarar aiki ta kwana daya mintuna kadan bayan 'yan Boko Haram sun harba roka cikin
'Yan ta'addan Boko Haram sun harba makamai mai linzami a filin jiragen sama da ke yankin Ngomari a Maiduguri yayin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ke hanya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Alhamis zai ziyarci babban birnin jihar Bornoin ji Gwamna Babagana Zulum. Ya ce 'yan jihar su fito su tarbe shi hannu biyu.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya roki al'ummar jihar Borno su fito kwansu da kwarkwata du tarbi shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a gobe.
Bayan shan luguden wuta da ragargaza, mayakan ISWAP sun birne ‘yan uwansu guda 77 a wuraren yankin Marte, Daily Nigerian ta ruwaito. Kamar yadda rahotanni daga
Akwai yuwuwar mutane masu tarin yawa sun rasa rayukansu yayin da wasu suka samu raunika yayin da mayakan ta'addancin Boko Haram suka kai farmaki Askira Uba.
Jihar Borno
Samu kari