Jihar Borno
TCN ya sanar da daukewar wuta na kwana huɗu a Arewa maso Gabas don kafa sabbin turaku. Za a dauke wutar gaba daya a Yola da Jalingo, amma wasu yankuna za su iya samu
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC ta ce tana da sassauci kan 'ya'yanta kamar su Sanata Ali Ndume masu sukar mulkin Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnan jihar Borno, Faresa Babagana Umara Zulum, ya ba da tallafin kudi ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a jihar Neja. Ya jajantawa gwamnati.
Sojojin Najeriya sun kama wani dan China da ya shigo Najeriya daga kasar China domin hakar ma'adanai ta barauniyar hanya a jihar Borno. An mika shi ga DSS
A labarin nan, za ji cewa fadar shugaban kasa ta yi zazzafan martani ga Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume bayan zarge-zagen da ya yi a kan gwamnatin Bola Tinubu.
Dakarin sojojin Najeriya sun samu tarin nasarori a yakin da suke yi da 'yan ta'adda a yankin Arewa maso Gabas. Sun samu nasarar hallaka wani shugaba a ISWAP.
Wasu rahotanni sun bazu wadanda ke nuna cewa 'yan ta'addan Boko Haram sun kai farmaki kan tsohon babban hafsan sojojin kasa, Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai.
Wasu da ake kyautata zaton 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram ne sun kai farmaki kan wani sansanin sojojin Najeriya da ke garin Buratai a jihar Borno.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa bai dace a rika maganar sake goyon bayan Bola Tinubu ya sake neman takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Jihar Borno
Samu kari