Jihar Borno
An samu asarar rayukan bayin Allah bayan wani abin fashewa da aka boye a tashar mota ya tashi da fasinjoji a jihar Borno. Mutane da dama sun jikkata.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara a yakin da suke yi da 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun hallaka babban kwamandan Boko Haram da ake nema.
Sojojin Najeriya sun yi wa 'yan Boko Haram luguden wuta ta sama da kasa a jihar Borno a yankin Bita. Sojoji sun kashe mayakan Boko Haram guda 60 a harin.
Za a ji yadda dakarun sum kama sojoji 18 da ’yan sanda 15 bisa zargin sayar da makamai ga ’yan bindiga, yayin da bincike ya gano miliyoyin ntaira a asusun su.
Kwamandan Operation Hadin Kai, Laftanar Janar Abdulsalam Abubakar ya ce sun kama 'yan kasashe waje da ke ba Boko Haram horo da dabarun yaki a Najeriya.
A labarin nan, za a ji Sojojin Najeriya sun dakile hari a Sabon Marte, sun kashe 'yan Boko Haram da ISWAP da dama. Sojoji biyu sun rasa rayukansu yayin fafatawar.
Za a ji Gwamna Babagana Zulum ya gana da Tinubu a Abuja kan tsaro, ya ce ba zai bari Boko Haram da ISWAP su mamaye kowace ƙaramar hukuma a Borno ba.
Babban hafsan sojojin kasa , Laftanar Janar Olufemi Oluyede, ya umarci sojoji da su yi mai yiwuwa wajen kawo karshen 'yan ta'adda ba tare da nuna musu tausayi ba.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan ISWAP/Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa bayan an yi dauki ba dadi.
Jihar Borno
Samu kari