Jihar Borno
Bola Ahmed Tinubu ya sauke Mele Kyari a matsayin shugaban NNPCL inda ya maye gurbinsa da Bayo Ojulari da ya fito daga jihar Kwara a Arewa ta Tsakiya.
Wasu miyagun 'yan ta'adda da ake zargin na kungiyar Boko Haram ne, sun kai hare-hare a wasu sansanonin sojoji a jihar Borno. An samu asarar rayukan jami'an tsaro.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta lalata motocin yaki uku tare da kashe ‘yan ta’adda da dama a wani gagarumin farmaki a yankin Timbuktu Triangle na jihar Borno.
Fitaccen malamin Musulunci a Borno, Farfesa Sheikh Muhammad Alhaji Abubakar wanda shi ne babban limamin masallacin Indimi da ke Maiduguri ya rasa mahaifiyarsa.
Jami'an tsaro sun karyata kai hari jami'ar Maiduguri inda suka bayyana cewa harbe-harben da aka ji sun faru ne a Ajilari da ke jihar Borno a Arewacin Najeriya.
Rahotanni sun ce wasu mutane da ba a san ko su waye ba sun kwace wata mota dauke da kayan tallafin abinci ta hukumar WFP a garin Gubio da ke jihar Borno.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wasu hare-haren da 'yan ta'addan ISWAP suka kai a jihar Borno. Sojojin sun yi ragargaji 'yan ta'addan.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar mahaifiyar Sarkin Gwoza, Alhaji Muhammadu Shehu Idrisa Timta wanda za a yi sallar jana'izarta a yau Asabar da rana.
Yayin da ake ci gaba da shari'a kan zargin samun makudan kudi a asusun Abba Kyari, Iyalansa sun karyata zargin yana da asusun banki guda 10 da N200m.
Jihar Borno
Samu kari