Atiku Abubakar
Bayan tawagar Atiku Abubakar ta gana da Obasanjo, tsagin Gwamna Bala Mohammed sun kara kaimi wajen tallata takararsa a zabrn shugaban ƙasa na 2027.
Okonkwo, wanda ya bar LP kwanan nan ya bayyana cewa har yanzu yana kan bakarsa cewa Tinubu, Atiku da Obi su hakura da mulkin Najeriya a zabe na gaba.
Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta yi martani kan haduwar Atiku Abubakar da tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo inda ta ce ba su aikin yi ne kawai.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi magana kan dalilinsa na ziyartar Olusegun Obasanjo a Abeokuta. 'Yan siyasan biyu sun tattauna.
Atiku Abubakar ya gana da tsohon Shugaban Kasa Obasanjo a Abeokuta. Ana hasashen tattaunawar ta shafi shirye-shiryen tunkarar zaben 2027 tare da sauran ‘yan hamayya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya nemi gwamnatin APC ta tabbatar da cewa ta bayyana yadda ake kashe kudin da aka ware wa fannin lafiya.
Surajo Caps ya yi kira ga Peter Obi da Kwankwaso su goyi bayan Atiku a 2027, yana mai cewa Atiku ne kawai zai iya fitar da Najeriya daga matsalolin tattalin arziki.
An yi rashin babban malamin Musulunci a jihar Adamawa, Sheikh Abubakar Daware, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya tura sakon ta'azziya.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ce za su buga da Atiku a 2027. Ya ce yana girmama Atiku Abubakar inda yake kiransa da Baba a bayan fage.
Atiku Abubakar
Samu kari