Atiku Abubakar
Atiku Abubakar ya samu kuri'un da za su taimaka masa a zaben Shugaban kasa. Dan takaran PDP ya lallasa jam’iyyar APC mai-ci a duka kananan hukumomin da ke Gombe
Babban jami’in da ke tattara zaben jihar Delta bai gamsu da sakamakon zaben Ika ta Arewa maso gabas ba. 30, 105 aka tantance, amma mutum 31, 681 suka yi zabe
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigerian People Party, NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso shine kan gaba a sakamakon zaben jihar Kano da kuri’u masu yawa.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya yi wa Atiku Abubakar da Peter Obi fintinkau a kananan hukumomi 12 na jihar Oyo da aka sanar.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya yi wa Tinubu fintinkau a jihar Osun, ya lashe zaɓe a kananan hukumomi 18 cikin 23 .
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyar All Progressives Congress, Bola Tinubu ya lashe sakamakon zabe a kananan hukumomi 3 na jihar Ondo da aka sanar zuwa yanzu.
Dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, shi ya fi cancanta ya gaji Buhari a zaben nan da aka yi a jiya Asabar, ga dalili.
Duk da Atiku yana takara, Peter Obi ya tike Jam’iyyar PDP da Kasa a Kauyen Adamawa. Labour Party ta samu gagarumar nasara kan jam’iyyar PDP a mazabar Muchalla.
Za a ji labari cewa Jam’iyyar LP ta doke Asiwaju Bola Tinubu da Atiku Abubakar a rumfunan zabe har 10. Sakamakon da ake samu ya nuna LP tayi kokari a Legas.
Atiku Abubakar
Samu kari