Atiku Abubakar
Yayin da ake raɗe-raɗin cewa tawagar gwamnan jihar Ribas ta fara shirin zaɓar Tinubu a matsayin wanda zasu goyawa baya, jam'iyyar PDP ta bayyana gaskiya kan
Dan takarar shugaban kasa na PDP Atiku yace inde 'yan kabilar Igbo na son su sami shugaban kasa to ya kamata ace sun zabeni, domin nine zai share musu hawaye
Babbar Kotun tarayya mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta fatattaki karar tsohon karamin ministan Ilimi wanda ya nemi a soke takarar Tinubu da Atiku a zabe
Wasu miyagun 'yan bindiga da ake kyautata zaton 'yan daban siyasa ne sun harbi Daraktan tattara matasa na kwamitin kamfen Atiku reshen Ribas da daren Laraba.
Yayin da harkokin kamfe ke cigaba da kankama, mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, zai ziyarci jihar Anambra ranar Alhamis.
gwamnatin tarayya ta maidawa Atiku Abubakar martani kan kalaminsa na cewa gwwamnatin tarayya na jan kafa wajen magance matsalar yan taaddan boko haram a Nigeria
Saura kiris Atiku Abubakar ya manta da sunan Jam’iyyarsa. Za a ji cewa da aka je kamfe a garin Jos, Atiku ya yi irin subul da bakan da Bola Tinubu ya yi kwanaki
Dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar yace da zaran ya zama shugaban kasa, zai kawo karshen matsalar yawan rikice-rikicen da ake samu a jihar Filato.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace ko kadan babu wani saɓani da takaddama tsakaninsa da Atiku Abubakar, yakinsa kawai a sauya Ayu daga shugaban PDP kawai
Atiku Abubakar
Samu kari