Arewa
A karon farko wasu tsagerun yan bindiga dun kai hari wani ƙauye ƙaramar hukumar Lau, ta jihar Taraba, aƙalla mutum 7 aka rahoto sun mutu, wasu da dama sun jikka
Shugaban hukumar leken asirin kudade watau NIFU, Mr Modibbo Tukur, ya bayyana cewa nan da watan Afrilun 2022, za'a daina sata da garkuwa da mutane a Najeriya.
Yayin da labarin mutuwar sanannen ƙasurgumin ɗan bindiga, wanda ya addabi arews, Dogo Gide, ya cika kafafem watsa labarai, shin labarin ya inganta kuma gaskiyan
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya damu kan yadda iyaye ke tilastawa 'ya'yansu barace-barace a kan tituna musamman a jihohin Arewacin Najeriya..
Hakeem Baba-Ahmed, mai magana da yawun kungiyar dattawan arewa, NEF, ya ce arewaccin Najeriya za ta zabi dan takara mai nagarta ne daga kowanne yanki a 2023.
Wata kungiyar'yan Arewa ta bukaci gwamnatin Buhari da ta gaggauta fallasa masu daukar nauyin'yan ta'adda a fadin Najeriya. Ta ce kasar nan Sam babu tsaro ko kad
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo ta mayar da martani ga dattawan arewa na neman a kore su, ta ce ‘yan kabilar Igbo za su bar Najeriya ne a duk lokacin da suka ga dama.
Wasu daga cikin dattawan Arewa sun mika bukatarsu kotu, sun nemi gwamnati ta gaggauta raba Najeriya a mikawa yankin kudu maso gabas ikon ci gaba da zama kasa.
Wani jigo a yankin kudancin Najeriya ya bayyana yadda gwamnati za ta kasance a zabe mai zuwa na 2023. A cewarsa, dole ne mai son shugabancin Najeriya ya lallabi
Arewa
Samu kari