Arewa
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi, arewa maso gabas tace ta yi ram da wata matar aure wacce ta sheke abokiyar zamanta da Tabarya a kauyen Gar dake yankin Pali
Wata kotu a jihar Adamawa ta soke zaben fidda gwanin da PDP ta gudanar na sanatan jihar Adamawa, an bayyana dalilai da suka sa aka soke zaben na fidda gwani.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa tace Kotun majistire a Sakkwato ta ya ke wa Nasiru Idris, wanda aka kama da PVC sama da 100 hukuncin gidan yari na shekara.
Jim kaɗan bayan kammala wani ɗaura aure a Masallacin Agga, Yola, wata babbar Mota da ta shawo gangara ta latse biyu daga cikin ayarin motocin gwamnan Adamawa.
Mannir Dan'iya, mataimakin gwamnan jihar Sokoto, ya yi magana kan jita-jitar da ake yi na cewa zai fita daga PDP ya koma APC saboda rashin samun takarar gwamna.
Hedkwatar tsaro ta Najeriya ta fitar da sunayen kwamandojin yan ta'adda 19 da ake nema ruwa a jallo. Yan ta'addan sun dade suna adabar garuruwa da dama a arewa.
Wasu da ake zargin yan daba da ke yi wa yan adawa aiki ne sun kona wani sashi na gidan jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a jihar Benue, Akaa Lim.
Wasu shugabannin al'ummar Kirista a arewacin Najeriya sun kwancewa shugabankasa, Babachir David Lawal, zani a kasuwa bisa wanda zasu zaba a zaben shugaban kasa.
Mun tattaro muku adadin talakawan dake rayuwa a jihohin dake yankin Arewa maso gaashin Najeriya. Jihohin sun hada da Gombe, Yobe, Taraba, Bauchi, Borno, Adamawa
Arewa
Samu kari