Arewa
Rundunar 'yan sanda a jihar Adamawa ta kwamushe mutane fiye da 100 kan zargin fasawa da kuma satar kayan gwamnati da sauran wurare na masu zaman kansu a jihar.
Wata mata mai koyon sana'a ta sace jariri dan kimanin watanni biyu na uwar dakinta a yayin bikin yaye dalibai a jihar Kwara a ranar Asabar 29 ga watan Yuli.
Malamin jami'ar Yobe a Arewacin Najeriya ya bayyana cewa, zai dauki mataki kan wani dalibinsa da ya masa maganar banza a kafar sada zumunta ta Facebook yau.
Gwamnonin Arewa maso Gabashin Najeriya sun bayyana rage radadin cire tallafin man fetur. Sun kawo hanyar da kowa zai ji dadi ba tare da wata matsala ba a jiha.
Gwamnatin Kano ta bankado wata badakalar makudan kudade a hukumar Samar da Kayan Noma, KASCO a jihar kan karkatar da Naira biliya 4 da aka ware don harkar noma.
Kungiyar 'yan Shi'a a Najeriya sun mamaye titunan birnin Kaduna don nuna damuwarsu kan ci gaba da tsare shugabansu, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky da mahukunta ke yi
Dattawan APC na shiyyar Arewa ta tsakiya a Najeriya sun ayyana goyon bayansu ga tsohon gwamnan Kano, Ganduje ya maye gurbin Sanata Adamu amma a matsayin riƙo.
Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ya tura sunayen kwamishinoni 17 ga majalisar dokokin jihar Gombe a ranar da ya cika kwanaki 60 cif a hawa kan mulki zango na 2.
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya ba da umarnin bude cibiyoyin koyan sana'o'i da tsohon gwamna Umar Ganduje ya rufe a lokacin mulkinsa a jihar.
Arewa
Samu kari