Arewa
Jami'an tsaro sun kwamushe wasu mutane hudu da ake zargin shirya kai hari gidan tsohon shugaban kasa, Atiku Abubakar a Yola da kuma wasu wurare a birnin Yola.
Wasu tsagerun yan daba sun bi dare sun ƙone ofishin yakin neman zaben jam'iyyar SDP da ke Lokoja, babban birnin jihar Kogi, sun lalata muhimman kayan aiki.
Rahotanni daga jihar Kogi sun bayyana cewa rikici ya ɓarke tsakanin manoma da makiyaya a yankin ƙaramar hukumar Yagba da gabas, kuma an rasa rayuka da dama.
Masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara sun yi barazanar auren 'yan mata hudu da ke hannunsu idan har iyayensu ba su biya kudin fansa N12m nan da mako daya ba.
'Yan bindiga sun hallaka matashi mai suna Ibrahim Abdullahi a garin Kankia hedkwatar karamar hukumar Kankia da ke jihar Katsina bayan kokarin sace wani yaro.
Wasu gungun matasa sun tafka ta'adi a katafaren dakin ajiyar kayayyaki mallakin wani ɗan majalisar jiha a Jalingo, jihar Taraba, jami'an tsaro sun harbe biyu.
Gwamnan jihar Benuai, Rabaran Hyacinth Alia ya bayyana cewa gwamnatinsa ta kwato biliyan N1.2 daga ma'aikatan bogi cikinɓwata ɗaya kuma ta gano wasu badakaloli.
Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da shugabannin makarantun sakandare guda uku a jihar saboda rashin kula da aiki da zuwa aiki ba akan lokaci ba da wasu laifuka.
Gwamnatin Bauchi karkashin jagorancin gwamna Bala Muhammed ta kori Sarakunan gargajiya 6 daga kan kujerunsa bisa shiga siyasa, rashin ladabi da wasu laifuka.
Arewa
Samu kari