Arewa
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu, ya rantsar da sabbin kwmaishinoni 25da ya naɗa kana ya bai wa kowanensu ma'aikatun da zai jagoranta a matsayin mamban SEC.
Za a ji cewa Hajiya Naja’atu Muhammad, ta soki gwamnatin Bola Tinubu kan yakin da ta ke shirin yi da Nijar, ta na ganin mutanen Arewacin Najeriya aka yaka.
Masu gabatar da shirin nan na 'Mata A Yau' sun ziyarci Malam Aminu Daurawa, shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano domin yin bayani kan kalamansu da suka janyo.
Uwar jam'iyyar PDP ta ƙasa ta sanar da naɗa kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar PDP reshen jihar Kogi karƙashin jagorancin tsohon sanatan Abuja, Philip Aduda.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana cewa gwamnatinsa na shirin ɗaukar sabbin mambobin ƙungiyar 'yan bijilanti 7,000 domin dawo da zaman lafiya.
Wasu tulin jama'a sun fantsama zanga-zanga a birnin jihar Kano duk da umarnin kwamishinan rundunar yan sanda na haramta hakan, mutanen sun nufi gidan gwamnati.
Wani Kwamandan rundunar kula da dokar hana kiwon fili ta jihar Benuwai da ke Arewa ta Tsakiya a Najeriya ya rasa rayuwarsa sakamakon harin yan bindiga a Ukum.
A rahoton da muke samu, an ce wasu tsageru sun sace matar wani attajiri a jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabashin Najeriya. An bayyana yadda lamarin ya faru.
Shugaban masatan PDP ya ce nan ba da dadewa ba za a ba Tinubu taliyar karshe. Ya ce dama Atiku ne ya ci zaben bana ba Tinubu da jam'iyyar APC a zaben bana ba.
Arewa
Samu kari