Arewa
Yayin da ake dakon yanke hukuncin shari'ar zaben gwamnan jihar Nasarawa, rundunar 'yan sanda ta girka jami'an tsaro a jihar don dakile ta da zaune tsaye.
Hedikwatar tsaro ta bayyana ainihin yadɗa dakarun sojojin Najeriya suka fatattaƙi yan ta'addan da suka farmaki ayarin motocin Mai Mala Buni ranar Asabar.
Hukumar makarantar Jami'ar Usman Dan Fodio ta karyata jita-jitar cewa 'yan bindiga sun kai hari cikin makarantar tare da hallaka wani mutum daya.
Wasu 'yan bindiga sun sace matar dagaci a kauyen Ruwandorawa da ke jihar Zamfara bayan sun bindige wani dan sanda da kuma sace wasu mutane 15 a kauyen.
Wani mummunan hatsarin mota ya yi sanadin mutuwar mutane 4 da raunata wasu da dama a kauyen Dinyar Madiga da ke karamar hukumar Takai a jihar Kano.
Gobara ta tashi a gidan tsohon shugaban kasar Najeriya Alhaji Shehu Shagari da ke ungiwar Gobirawa a jihar Sokoto. An yi asarar kayayyaki masu muhimmanci a gobarar.
Akalla mutane 10 su ka rasa rayukansu yayin da su ke tafiya zuwa taron siyasa a jihar Kogi, wadanda su ka rasa rayukan nasu 'yan jam'iyyar SDP ne a jihar.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta ce ta kama wani matashi da ake kira 'kwararren barawon akuya' a karamar hukumar Kagarko na jihar Kaduna.
Babban Fasto, Elijah Ayodele ya yi hasashen jam'iyyar da za ta yi nasara a zaben Zamfara da za a sake, ya ce ba abin da zai hana PDP nasara a zaben.
Arewa
Samu kari