Arewa
Shahararren Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya yi hasashen abin da zai faru a shari'ar zaben jihar Kano, ya ce APC ta shirya kwace mulki karfi da yaji.
Yayin da aka yanke hukuncin zaben jihar Kano, mutane sun ci gaba da harkokinsu na yau da kullum ba tare da wata matsala ba, an jibge jami'an tsaro.
An rasa rayuka da dama da kuma dukiyoyi bayan haddasa fada da 'yan bindiga suka yi a tsakanin kauyuka da dama a karamar hukumar Tangaza a jihar Sokoto.
Hukumar Tsaron Farin Kaya, DSS ta gurfanar da Husseni Isma'il da ake zargi da kai harin bam kan babban masallacin Kano a shekarar 2014, mutane 81 sun mutu.
Majalisar dokokin jihar Taraba ta rage wa'adin shugabannin kananan hukumomi daga shekaru uku zuwa biyu a matsayin sabuwar doka yayin da ake shirin zabe.
Kotun daukaka da ke zamanta a Abuja ta ayyana zaben gwamnan jihar Zamfara a matsayin wanda bai kammala, za a sake zabe a kananan hukumomi uku a jihar.
Wasu tsagerun yan bindiga sun halaka Faston Cocin ECWA da suka sace tun ranar Litinin bayan an tattara an kai musu kuɗin fansa Naira miliyan ɗaya.
Mawakin Hausa a jihar Kano, Abdul Kamal ya maka gidan jaridar BBC Hausa a kotu kan zargin satar fasaha inda ya bukaci diyyar kudade naira miliyan 120.
Gwamnatin jihar Filato, ta kafa wani kwamiti da zai binciki jami’an hukumar jin dadin alhazai ta jihar, bisa zargin karkatar da naira miliyan 200 na wasu maniyyata.
Arewa
Samu kari