Aliko Dangote
Daya daga cikin hamshakan attajiran Najeriya, Adebayo Ogunlesi, ya zama daya daga cikin hamshakan attajiran Najeriya da na Afirka bayan ya mallaki dala biliyan 2.3.
Aliko Dangote ya godewa shugaban kasa Tinubu bisa goyon baya, kwarin guiwa da shawarwarin da ya bayar wajen ganin an aiwatar da aikin matatar man Dangote.
Gwamnatin tarayya ta fara sabon shirin karya farashin sukari a kasar nan inda ta fara tattaunawa da kamfanonin da ke samar da shi a fadin kasar nan.
Alikon Dangote wanda ya fi kowa kudi a Najeriya ya kama hanyar komawa cikin jerin attajirai 100 da suka fi kowa kudi a duniya, bayan cin riba mai yawa a kwana daya.
Arewa Consultative Forum (ACF) ta yi Allah-wadai da binciken da EFCC ta je tana yi a Dangote. Bello Sani Galadanci ya ce hakan ba zai jawo komai ba sai illa.
An yi sabon na biyu a jerin masu kudin Najeriya wanda ya zarce Abdussamad Rabiu. Baya ga harkar sadarwa, Adenuga mai shekara 72 a duniya yana harkar kasuwancin mai.
Kungiyar Dattawan Arewa reshen jihar Kano ta bayyana rashin jin dadi kan samamen da EFCC ta kai babban ofishin kamfanin Dangote da ke jihar Legas.
Kwanaki kadan bayan rasa matakin farko a Nahiyar Afirka, Alhaji Aliko Dangote ya koma matsayinsa na wanda ya fi kowa arziki a Nahiyar Afirka gaba daya yanzu.
Binciken yadda CBN ya rabawa kamfanoni Daloli ne ya kai EFCC kamfanin Dangote. Wani jawabi da hukumar ta fitar ya fayyace abin da ya faru a makon jiya.
Aliko Dangote
Samu kari