Aliko Dangote
Wani mawaki a Najeriya ya bayyana cewa, ba zai yiwu ya ci gaba da aiki ba a kamfanin Dangote, wanda ya ce a gabansa wani ya soye ba tare da ya sake rayuwa ba.
Yayin da ake ci gaba da shan wahala a Najeriya, Dangote ma ba a bar shi a baya ba. Ya samu asarar $400m a rana daya, ya samu saukar darajar arziki mai yawa.
Za a ji labari daya daga cikin motocin dakon kaya mallakin Kamfanin Aliko Dangote, ta kashe yara uku tare da jikkata iyayensu a garin Zariya da ke Jihar Kaduna.
Kamfanin Dangoteya musanta rade-radin da ke na cewa matatar mansa ta dauki 'yan Indiya da 'yan China fiye da 'yan Najeriya. Mai magana da yawun kamfanin ne.
A rahoton da ke shigo mana, akwai wasu manyan kamfanoni a duniya da akace mallakin Dangote ne kuma ko da wasa ba a san ma nasa bane saboda dadewarsu a duniya.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Suke ya bayyana yadda Aliko Dangote ya masa halacci tare da ba shi shawarar neman gwamna da kuma daukar dawainiyarshi a jihar.
Kamfanin simintin Aliko Dangote ya gudanar da shirin sake siyan hannun jari daga masu zuba hannun jari a kamfanin. Kamfanin ya siya hannun jari 168m a shirin.
Sauye-sauyen da aka samu a kasuwar hada-hadar kudi na ci gaba da shafar arzikin manyan attajiran Najeriya, Aliko Dangote, Abdulsamad Rabiu, da Mike Adenuga.
Wanda ya fi kowa kudi a duniya, Elon Musk ya ci kazamar riba yayin da abokin hamayyarsa, Mark Zuckerberg ya tafka asara, a daya bangaren Dangote ya farfado.
Aliko Dangote
Samu kari