Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Rahoton nan ya kawo dalla-dallar bayanin yadda Lauyoyin Abba, NNPP, da INEC su ka gwabza da na APC a Kotun koli. Alkali ya bukaci cin bayanin kuri'un da aka soke.
Kotun koli ta gama sauraron shari'a, za a ji wanda zai mulki Jihar Kano tsakanin APC da NNPP. Nan da 'yan kwanaki za a san wanda ya yi nasara a shari'ar da ake yi.
Majalisar jihar ta amince da naira biliyan 437 matsayin kasafin 2024 na jihar maimakon naira biliyan 350 da gwamna Abba Kabir Yusuf ya fara gabatar wa majalisar.
Sanusi Bature Dawakin Tofa ya bada sanarwa cewa magoya bayan Abba Kabir Yusuf su dauki azumi. NNPP ta rasa duka shari’o’in zaben gwamnan Kano, ta komawa Allah.
Sanarwa ta fito cewa aanar Alhamis kotun koli za tayi zama a kan shari’ar Abba Kabir Yusuf da APC. Abba Kabir Yusuf da Nasiru Gawuna za su san matsayarsu.
Kamar yadda ya fada a dandalin Twitter, Hon. Abdulmumin Jibrin (NNPP) ya sake yin rabon tsabar kudi ga al’ummar da yake wakilta a majalisar tarayya daga Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya cigaba da yin ruwan nadin mukamai a Kano. An zargi da Abba Gida Gida da nada mutane 3 a kowace karamar hukuma domin yakar APC
Abdulmumin Jibrin ya hadu da shugaban kasa Bola Tinubu a Aso Rock a ranar Juma'a, sun tattauna a kan abin da ya shafi siyasar Kano da shugaban kasan.
Rabiu Musa Kwankwaso ya yi zama da ‘Yan majalisa domin a karfafa NNPP. Kwankwaso ya tattauna da Ali Sani Madaki, Abdulmumin Jibrin da Abdulkadir Tijjani Jobe.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari