Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Wasu matasa da ke ikirarin ‘ya ‘yan jam’iyyar APC ne sun bada shawarar korar Abdullahi Umar Ganduje. Matasan sun nemi a dawo Rabiu Musa Kwankwaso daga NNPP.
Za a ji akwai yiwuwar ‘Yan NNPP su dawo jam’iyyar APC nan ba da dadewa ba a kano. Za a tilastawa Dr. Abdullahi Umar Ganduje hada-kai da Rabiu Kwankwaso
Da yake an zartar da hukuncin a ranar Juma’a, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya yi addu’o’in wajen hudubar sallah a Kano a kan Abba Kabir Yusuf da siyasar Kano.
Gwamnatin jihar Kano ta ware N8bn a gina firamare, kuma za a tanadi kayan aiki na zamani a makarantun karkara sannan ta ware kudi domin gyara sauran makarantu.
Wani jigon jam'iyyar NNPP ya ce idan Kwankwaso ya ce magoya bayansa su fada wuta, za su fada ba tare da kayayyakin ba. Kwankwaso shi ne tsohon gwamnan jihar Kano.
Hadimin gwamna Abba Kabir Yusuf ya godewa gwamnatin tarayya kan nasararsu a Kotu. Nuhu Ribadu shi ne mai ba mai girma shugaba Bola Tinubu shawara a kan harkar tsaro.
Sanata Rabiu Kwankwaso wanda shi ne jagoran NNPP ya ce idan Allah ya yarda gwamnatin Kano za ta dauki mataki na kare al’ummarta a zauna lafiya nan da 2027.
Abba Kabir Yusuf ya yi awanni fiye da 12 a kan hanya kafin ya isa gidan gwamnati. Abba ya shafe awanni yana gaida ‘Yan Kwankwasiyya da sauran masu kaunarsa.
Abba Kabir Yusuf y fadi yadda Bola Tinubu ya warware abin da Ganduje ya so a shirya a Kotun Koli. Tinubu ya yi zama da gwamnoni domin ganin an zauna lafiya.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari