Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Muna kawo maku abin da yake faruwa a kotun koli a zaman hukuncin shari’ar tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf yau a kotun koli da Abdullahi Sule na jihar Nasarawa.
Kotun koli za ta yi zama domin warware shari’o'in zabe da yawa a makon nan. Ana sa ran kotun kolin Najeriyar ta raba gardamar Abba v Gawuna ranar Juma’a
Wasu Magoya bayan jam’iyyar APC sun fara shirin bikin rantsar da Gawuna a Kano. Mabiya Nasiru Gawuna sun ce idan dai ba a canza tsarin mulki ba, an yi waje da NNPP.
A Kano, karamin kotun da na daukaka kara duk sun tsige gwamnatin Abba Kabir Yusuf, aka tabbatar da nasara ga Dr. Nasiru Yusuf Gawuna, yanzu ana jiran kotun koli.
Dan majalisar tarayya da ke wakiltar mazabar Fagge, ya ba dalibai 512 daga makarantun jami'a da na sakandire tallafin miliyoyin naira. Zai kuma gina firamare.
Shahararren Gwamna ya jawo Fasto da Inyamuri ya ba su babban mukami Jihar Arewa. A ranar Talata aka ji Abba Kabir Yusuf ya rantsar da karin hadimai.
Dubunnan mata ne suka yi gangamin nuna goyon baya ga gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf tare da yin addu'o'in samun nasararsa a Kotun Koli kan shari'ar gwamna.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce ba a zamaninsa aka fara taba kudin kananan hukumomi ayi ayyuka ba. Kaman a zamanin Rabiu Kwankwaso, mataimakin gwamna ya yi haka.
Kashim Shettima ya kaddamar da ginin ofishin Gwamnan jihar Kano da aka gyara. Rabiu Musa Kwankwaso PhD FNSE ya hadu da Shettima wajen jana’izar Ghali Umar Na' Abba.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari