Akwa Ibom
Jam'iyyar APC reshen jihar Akwa Ibom ta musanta wasikar dake yawo a soshiyal.midiya wacce ta yi ikirarin an kori Ministan harkokin Neja Delta daga jam'iyya.
Yayin da ya rage wata ɗaya gabanin babban zaben wannan shekarar, jam'iyyar APC a jihar Akwa Ibom ta sallami Ita Enang, daga inuwarta kan zargin zagon kasa.
APC na shirya wasu dabaru a yakin neman zaben shugaban kasarta na 2023, ta jero wasu jihohin PDP biyu da Shugaba Muhammadu Buhari zai ziyarta don yin kamfen.
Kotun koli ta yanke hukunci na bawa tsohon ministan neja delta, Sanata Godswill Akpabio tikitin takarar sanata na mazabar Akwa Ibom north-west a jihar Akwa Ibom
Bayan ta ba shugaban yan sandan Najeriya umurnin kama dan takarar gwamnan PDP a jihar Akwa Ibom, Umo Eno, a karshe kotu ta kori karar tare da sokw umurnin.
Babban kotu mai zamanta a Uyo, babban birnin Akwa Ibom ta yanke wa wasu maza biyu hukuncin daurin shekaru 56 a gidan gyaran hali kan aikata hadin baki da fashi.
Kotu ta aikewa Sifeta janar na ‘yan sandan Najeriya takardar umarnin damko‘Dan takarar gwamnan jihar Akwa Ibom na jam’iyyar PDP Umo Eno kan zarginsa da damfara.
Tsohon ministan harkokin Neja Delta, Sanata Godswil Akpabio, ya zargi wasu daga cikin shugabannin APC da ke cin amana suna yi wa PDP aiki a boye a Akwa Ibom.
An jika ma dan takarar gwamnan PDP aiki yayin da mai shari'a ya ce a gaggauta kamo shi, a kawo gaban kotu. An ba da umarnin kama shi ne saboda laifin ha'inci.
Akwa Ibom
Samu kari