Akwa Ibom
Babban kotu mai zamanta a Uyo, babban birnin Akwa Ibom ta yanke wa wasu maza biyu hukuncin daurin shekaru 56 a gidan gyaran hali kan aikata hadin baki da fashi.
Kotu ta aikewa Sifeta janar na ‘yan sandan Najeriya takardar umarnin damko‘Dan takarar gwamnan jihar Akwa Ibom na jam’iyyar PDP Umo Eno kan zarginsa da damfara.
Tsohon ministan harkokin Neja Delta, Sanata Godswil Akpabio, ya zargi wasu daga cikin shugabannin APC da ke cin amana suna yi wa PDP aiki a boye a Akwa Ibom.
An jika ma dan takarar gwamnan PDP aiki yayin da mai shari'a ya ce a gaggauta kamo shi, a kawo gaban kotu. An ba da umarnin kama shi ne saboda laifin ha'inci.
Yayin da ake tunkarar babbam zaben shugaban kasa da na gwamnoni, jam'iyyar AAC ta wayi gari cikin rigingimun da ta kai ga dakatar da manyan yan takara hudu.
Wata mata ta garkame yaranta kanana biyu a cikin daki inda ta shiga makwabta. Sai dai cike da rashin sa’a gobara ta kama tare da lashe rayukan yaran biyu duka.
Matasa sun gudanar da zanga-zanga bayan ayarin motocin sanata kuma yar takarar kujerar mataimakiyar gwamnan jihar Akwa Ibom sun bige wasu ma'aurata har lahira.
A cikin watanni shida na farkon shekarar 2022 yan Najeriya sun siya lemun kwalba da giya wanda kudinsu ya kai Naira biliyan 599.11. Hakan na nuna cewa an samu
Imabong, matar Bassey Albert, dan takarar gwamna na jam'iyyar YPP a Akwa Ibom da kotu ta yi wa daurin shekaru 42 ta fita masa kamfen duk da yana gidan yari.
Akwa Ibom
Samu kari