Jihar Adamawa
An sha dirama a kotu a Yola yayin da wani da ake zargi da garkuwa da mutane, Sadu Ardo Bunkawu, ya zargi abokin da sauran yan kungiyarsu ta garkuwa da zaluntars
Wata matar aure mai juna biyu, Jamila Ardo, ta shiga hannun hukuma kan zargin laifin garkuwa da kanta kuma ta karbi kudin fansa hannun masoyinta na Facebook.
An tsare wata matar aure, Jamila Ardo, bisa zargin ta da yin garkuwa da kanta tare da karbar kudin fansa daga hannun masoyinta. Ardo, yar asalin garin Wuaru Jab
Rundunar sojin Najeriya ta hallaka wasu 'yan ta'addan Boko Haram da dama a wani yankin jihar Adamawa. Lamarin ya faru ne a yau dinnan kamar yadda rahoto ya kawo
Wata kotu mai zama a Abuja ta yi watsi da bukatar dakatar da Atiku Abubakar daga tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa, an bayyana dalilin watsa
Jimeta - Gwamnan jihar Adamawa ta yanke shawarar hana kai Shanu yankunan kudi saboda toshe yoyon kudaden shiga da kuma ingantashi ta hanyar kaiwa wasu jihohi.
Wasu abokanan juna mutum hudu sun yi wa wani ɗan shekara 28 taron dangi, suka zabtar da shi har Allah ya karbi rayuwarsa kan zargin ya saci wayar ɗayan su.
Alkali ya aike wani mai goyon bayan tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, zuwa gidan maso.Ai aika Yusuf Baban Yola ma shekaru 43 yari.
Kungiyar Mafarauta da jami'an yan sandan jihar Adamawa sun kakkabe wasu yan fashi daga mafakarsu a yankin Gangtum da ke karamar hukumar Ganye ta jihar Adamawar.
Jihar Adamawa
Samu kari