Jihar Adamawa
Babban Limamin masallacin Gidan Talabijin na Jihar Adamawa (ATV), Malam Abdulkadir Isa ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar Gwamnan Jihar domin ceto jama'a.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana jimaminsa bisa kashe Ahmed Gulak a jihar Imo. Shugaban ya ce wadanda suka kashe shi ba zasu tsira ba, dole a hukuntasu
Kungiyar IPOB ta bayyana matsayinta kan kisan tsohon hadimin Jonathan, Ahmed Gulak. Sun bayyana cewa, ba ya daga tsarinsu kashe 'yan siyasa a Najeriya ko kadan.
Biyo bayan hallaka tsohon hadaimin Jonathan, Ahmed Gulak, 'yan Najeriya sun yi sharhi game da kisan dan siyasar, sun kuma bayyana ra'ayoyinsu akan kisan nasa.
Rahoton Legit.ng Hausa, ya tattaro muku bayanai game da rayuwar Ahmad Gulak, wanda ya kasance tsohon hadimi ga Goodluck Jonathan. An harbe Ahmad Gulak yau.
Matashi dan Najeriya mai shekaru 23 mai suna Adam Dalla ya aura fitacciyar 'yar siyasa a Adamawa mai suna Barista Jamila Babuba. Kamar yadda wallafar da shafin.
Wasu yan bindiga sun tuba daga aikata aiyukan Satar Mutane, sun miƙa makaman su ga hukumar 'yan sanda a jihar Adamawa. Kwashinan jihar ya tabbatar da haka.
Allah ya yiwa wani ministan Sardauna rasuwa. Rahoto ya bayyana cewa, ministan shine surukin ministan noma na yanzu, Sabo Nanono, da wasu sauran manya a gwamnati
Masarautar Mbula da ke jihar Adamawa ta sanar da rasuwar Mai Martaba Joel J. Fwa, Murum Mbula kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Marigayin ya rasu yana da shek
Jihar Adamawa
Samu kari