Jihar Adamawa
Rahoto ya nuna cewa mutanen kauyuka da dama a Gundumar Guraha, inda sakataren gwamnatin tarayya ya fito, sun gudu daga gidajen su saboda harin yan bindiga.
Kungiyar 'yan ta'adda ta ISWAP ta yi barazanar kai farmaki wasu garuruwa da ke karkashin karamar hukumar Machika a jihar yayin bikin kirsimeti da ke karatowa, A
Dakarun Sojoji sun samu nasarar hallaka mayakan kungiyar ta'addancin Boko Haram 6, sun kwato makamai da dama a wata musayar wuta da suka yi a jihar Adamawa.
'Yan bindiga sun kutsa wani asibiti a Yol, babban birnin Jihar Adamawa, a ranar Litinin da yamma sun sace mai asibitin, Daily Trust ta ruwaito. Wadanda aka sace
Adamawa Yola - Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ranar Laraba, 1 ga Disamba, ya rabawa manyan Sarakunan gargajiyan 1st class motocin SUV da Hilux.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri ya bayyana irin shirin da ya yiwa sauran jam'iyyun siyasa a jihar idan zaben 2023 yazo. Ya ce, zai koya musu darasi mummun
A kalla rayuka bakwai ne wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai suka harbe a gundumar Bolki ta karamar hukumar Numan a jihar Adamawa, sun raunata wasu.
Hukumar tsaro ta NSCDC ta tura runduna ta musamman ta mata zuwa makarantu a fadin kananan hukumomi 21 da ke jihar Adamawa domin bayar da cikakken tsaro gare su.
Gwamnan jihar Adamawa ya bayyana yiyuwar shigowar wani tsohon gwamna a Najeriya zuwa jam'iyyar PDP. Gwamna Fintiri ya bayyana haka ne a shirin gidan talabijin.
Jihar Adamawa
Samu kari