Abun Bakin Ciki
Gwamnatin jihar Kebbi ta yi karin haske kan murabus din limamin masallacin Wala, Alhaji Rufai Ibrahim inda ta ce kafin ya yi murabus aka dakatar da shi.
Yayin da ake ci gaba da azumin watan Ramadan, 'yan sanda sun cafke wani malamin Musulunci, Alfa Oluwafemi Idris da sassan jikin ɗan Adam a jihar Ondo.
Tsohon shugaban kasar Afirka ta Kudu, Jacob Zuma ya gamu da mummunan hatsarin mota inda ya ci karo da wani direban babbar mota a jiya Alhamis a ƙasar.
Fitaccen darektan fina-finan Nollywood, Wole Oguntokun ya riga mu gidan gaskiya a jiya Laraba kwanaki kadan bayan rasuwar jarumi Amaechi Muonagor.
Dakarun sojoji a Najeriya sun wallafa sunayen mutane takwas da suke nema ruwa a jallo kan kisan sojoji a jihar Delta ciki har da wani Farfesa da wata mata.
Mai kamfanin man AYM Shafa ya sake lale makudan kudi da kayan abinci domin rabawa wadanda suka mutu yayin karbar Zakka a jihar Bauchi a karshen mako.
Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Pantami da abokinsa, Femi Fani-Kayode sun ziyarci ofishin jakadancin Rasha domin jajanta musu kan harin ta'addanci.
Rikicin da ya barke tsakanin Hausawa da Fulani a karamar hukumar Gudu, jihar Sokoto ya yi sanadin mutuwar mutane hudu, ana zargin saɓani a kan gona ne ya jawo fadan.
Adadin wadanda suka mutu sakamakon turmutsitsin karbar Zakka a watan Ramadan da wani AYM Shafa ya raba, ya karu zuwa mutane 15 da suka hada da mata da yara.
Abun Bakin Ciki
Samu kari