Abun Al Ajabi
Allah ya yi wa matar shahararran dan kasuwar nan, Alhaji Dahiru Mangal, rasuwa. Hajiya Aisha Daihuru Mangal ta rasu a yammacin ranar Asabar, 15 ga watan Yuli.
Wata budurwa ta bayyana yadda ta siya ruwan N10 a wata jiha, wanda ya jawo cece-kuce a kafar sada zumunta. Da yawa sun ce wannan ba zai yiwu ba ko kadan ma.
Wata mata 'yar Najeriya ta bayyana yadda sana'ar wankin darduma ya karbe ta da kuma yadda ta kasance mai samun kudade masu yawan da ba kowane sana'a ake yi ba.
Wata budurwa ta girgiza jama'a a lokacin da ta bayyana, ta fasa wani asusun da ta dauki lokaci tana yi a wani lokaci mai dan tsawon da ba a rasa ba inji ta.
Bidiyon wata karamar yarinya da aka ce shekarunta 4 ya yadu a soshiyal midiya inda aka nuno ta tana kitsa gashin kan wata mata. Mutane sun bayyana ra’ayoyinsu.
Wata mata ta ba da mamaki a kafar sada zumunta yayin da ta yada wani bidiyonta mai daukar hankali na yadda Allah ya ba ta tsawo. Jama'a sun matukar girgiza.
Jama'a a kafar sada zumunta sun shiga mamakin yadda mai wasan barkwanci ya tara kudi, suna masa kallon wanda bai kai ba, sai ga shi ya yi shiga ta alfarma.
Matashi dan Najeriya ya shiga wani yanayi na damuwa bayan budurwarsa ta shimfida masa sharuda kan lokacin da zai dunga hada shimfida da ita. Ya ce ba zai iya ba
Wani ango da amaryarsa sun burge mutane da dama a soshiyal midiya bayan bayyanar wani bidiyonsu zaune kan baro yayin da ake tuka su zuwa wajen daurin aurensu.
Abun Al Ajabi
Samu kari