Abuja
Fidelis Ozuawala ya bayyana hoton wata takarda da budurwar ta fada soyayyarsa ta rubuta masa lambar wayarta a yayin da suka ci karo a cikin jama’a a Abuja.
Daruruwan masu zanga-zanga ne suka mamaye sakateriyal jam'iyyar APC a ranar Talata, inda suke neman a tsige shugaban jam'iyyar na FCT wato Abdulmalik Usman.
Manyan yan takarar shugaban ƙasa biyu da ake hasashen fafatawa zata fi zafi tsakaninsu a 2023, Atiku Na PDP da Bola Tinubu na APC sun haɗu a filin jirgin sama.
An samu tashin-tashina a birnin tarayya Abuja daga 'yan kwangilar da suka samar magani da kayayyakin yaki da Korona ga hukumar babban birnin tarayya (FCTA).
Rundunar 'yan sanda a babban birnin tarayya Abuja ta dura kan wani gungun 'yan ta'addan da ake zargin su suka yi fashi a wani shagon magani dake yankin Maitama.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta sallami shugaban haramtaciyyar kungiyar Indigenous People of Biafra, IPOB, Nnamdi Kanu, Channels Tele
A kalla mutum daya aka bindige yayin da wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne suka kutsa titin Gana dake yankin Maitama a babban birnin tarayyar Abuja.
Ganawar tawaga uku ta jam'iyyar APC da ta hada kwamitin ayyukanta na kasa (NWC) da tawagar gangamin kamfen na 'yan takarar gwamnoni da shugaban kasa sun taru.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da Mai Shari’a Ariwoola Olukayode matsayin tabbata ne alkalin alkalan Najeriya a fadar shugaban kasan dake Abuja.
Abuja
Samu kari