Abuja
An shiga wata gana wa tsakanin gwamnatin tarayya da shugabannin kungiyar malaman jami'o'i (ASUU) a Abuja. An shiga ganawar ne a ginin ma'aikatar kwadago da sa
Daga cikin miyagun kayayyakin da aka samu a wurin masu laifin akwai bindigu 30 da suk hada da AK47 da kuma wasu na gida, carbi 1520 na alburusai, miyagun kwayoy
A ranar Lahadin da ta gabata ne jami’an hukumar suka jibge manyan motocin aikin rusau irinsu katapila da sauransu a kasuwar Dutse, inda daga bisani suka rushe duk wasu shagunan wucin gadi da ba’a samar dasu a kan ka’ida ba.
An nada Muhammadu Ribadu a matsayin ministan tsaro na farko na kasa bayan samun 'yancin kai. An nada shi a matsayin mamba a majalisar kasa a shekarar 1947 kafin daga bisani a sake zabensa a shekarar 1951. Ya taba zama mamba a huk
Akwai a kalla wasu kyawawan halaye guda hudu da suka sa mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya fita daban daga sauran shugabannin Najeriya, a cewar kakakinsa, Mista Laolu Akande. Kakakin ya bayyana hakan ne a cikin s
A cikin takardar da mataimakin darekta a SERAP, Kolawole Oluwadare, ya fitar ranar Lahadi, SERAP ta lissafa jerin gwamnonin tare da yin kira ga ministan Shari'a, Abubakar Malami, a kan ya dauki mataki a kan tsofin gwamnonin. Kungi
A kwanakin baya ne ministan harkokin sadarwa, Dakta Isa Pantami, ya umarci hukumar NCC ta rufe dukkan wasu layukan wayar hannu da basu da rijista ko kuma ba a yi musu rijista ta hanyar da ya kamata ba. Bayan wannan umarni, rahotan
Jastis Mensem ta fara aiki ne da ma'aikatar shari'a ta jihar Filato a shekarar 1979 bayan ta kammala karatun digir na farko (LL. B) da na biyu (LL.M) a bangaren shari'a daga Jami'ar Ahmadu Bello da ke Zaria. Ta yi aiki a wurare da
A hukuncin da kotun ta yanke ranar Alhamis, mai shari'a, Jastis Lewis Allagoa, ta umarci hukumar tsaro ta farin kaya da rundunar 'yan sanda a kan su mayar wa da Oshiomhole jami'an da ke tsaron lafiyarsa domin ya koma ofishinsa.
Abuja
Samu kari