Abuja
A cikin sanarwar, wacce ta fara aiki nan take, CBN ta bayyana cewa kamfanonin 6 ne kadai suke da lasisi daga gwamnati domin shigo da Kindirmo daga kasashen ketare. CBN ta ce bata bawa wani Kamfani takardar shahada mai alamar 'M'
Rundunar Yansandan Najeriya reshen babban birnin tarayya Abuja sun ceto wasu mutane hudu da miyagun yan bindiga suka yi garkuwa dasu a Abuja a ranar Litinin, 10 ga watan Feburairu.
Mai magana da yawun majalisar, Benjamin Kali dan jam'iyyar APC daga jihar Abia, ya ce wannan hutun zai ba Musulmai damar zuwa salla yayin da wasu zasu samu abun motsa baki. "A likitance, ana bada shawarar cewa a guji dogon zama wa
Kakakin yan sandan birnin tarayya, DSP Anjuguri Manzah a Wani jawabi da ya saki a ranar Litinin, ya ce jami’an rundunar sun kama masu laifin hudu bayan sun amsa wani kira mai cike da damuwa a ranar Lahadi da misalin karfe 5:30.
Wasu gungun miyagu yan bindiga dadi sun yi garkuwa da wani mutumi mai suna Abdullahi Otto tare da matarsa mai dauke da juna biyu, Maimuna Abdullahi daga gidansu dake babban birnin tarayya Abuja.
Wasu gungun miyagu yan bindiga sanye da kayan Sojoji da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun bude ma wasu babbar motar Luxurious wuta a kan hanyar Abuja zuwa Lokoja inda suka ji ma mutane hudu rauni.
Malam ND: Ba kasafai ake ganin tsohuwar matar Jonathan, Dame Patience, da Aisha Buhari, uwargidan shugaban kasa, a zaune a karkashin rumfa guda daya ba. Hakan ba abin mamaki bane idan aka yi la'akari da banban siyasar da ke tsakan
Wasu manema labarai sun kira lambar tsohon ministan domin neman karin bayani daga gare shi amma bai samu damar amsa kiransu ba. Dalung, tsohon ministan Buhari daga jihar Filato, bai samu damar koma wa kan kujerarsa ta minista ba
David ya bayyana haka ne a gaban kotun shari’ar gargajiya da ke zamanta a garin Nyanya na babban birnin tarayya Abuja, inda yace matarsa Luciz ta gayyato wani kwarto cikin gidansa bayan sun rabu a kan ya yi tafiya.
Abuja
Samu kari