Abuja
Wani dan majalisar wakilai ya kasa danne zuciyarsa kan matsalar tsaron da ake fama da ita a jihar Ekiti. Dan majalisar ya fashe da kuka yayin da ya nemi a kai dauki.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya tura muhimmiyar bukata Majalisar Dattawa a Najeriya bayan dawowarta daga dogon hutu da suka yi na karshen shekara a Abuja.
Jami'an rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja sun ceto wasu mutane 5 da aka yi garkuwa da su daga hannu tawagar ƴan bindiga daban-daban bayan musayar wuta.
Gwamnan jihar Imo kuma shugaban gwamnonin APC ya shawarci 'yan Najeriya kan yi wa Shugaba Tinubu adalci a cikin watanni takwas kacal da ya yi a gwamnati.
Hadimin shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, Ime Udoworen ya gamu da ajalinsa bayan zargin shugabannin APC da daukar nauyin kisan a Akwa Ibom.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kame wani matashi mais hekaru 28 da ake zargin yana daga cikin wadanda suka sace 'yan matan da aka sace a Abuja a watan nan.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa ta samu nasarar cafke wani kasurgumin dan ta'adda wanda ake zargi da hannunsa a kisan da aka yi wa Nabeeha.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya gargadi masu yi wa masu garkuwa da mutane, yan bindiga da sauran miyagu leken asiri a Abuja da su tuba ko su mutu.
Babban Daraktan Hukumar CODE, Hamzat Lawal ya bukaci Shugaba ya yi wani abu kan Mministan Abuja, Nyesom Wike game da matsalar tsaron Abuja da ta yi kamari.
Abuja
Samu kari