Abuja
Gwamnatin tarayya a karkashin jagorancin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ta amince da ware makudan kuɗaɗe domin horar da matasa dubu ɗari biyar 500,000 sabbin
A yayin da matasan ke ikirarin cewa suna kwashe kayan abincin da gwamnati ta bayar da sunan tallafin korona, rahotanni sun wallafa yadda mabarnatan ke kwasar du
Abdullahi Bello ya ce, matasan sun kusa halaka shi, a lokacin da ya ke kokarin hana su fasa babban dakin ajiyar abinci da kayayyaki na sansanin. DPOn ya ce an
ihohi 10 da aka zaba a matsayin rukuni na farko domin fara biyan mutanensu sun hada da; Abuja, Lagos, Kaduna, Ondo, Kano, Borno, Abia, Bauchi, Anambra, Ribas,
Kakakin hukumar kula da filayen jiragen sama na Nigeria (FAAN), Henrietta Yakubu, ta bayya cewa an gano 'tsagewa masu zurfi' titin da jirgi ke yin 'gare' kafin
Masu yawon neman wajen da aka ajiye kayan tallafin korona sun bazama cikin unguwanni a yankin Kuje a babbar birnin tarayya Abuja, hakan ya haifar da fargaba.
A cikin jawabin mai dauke da sa hannun shugaban kungiyar na kasa, Ayuba Wabba, NLC ta ce raba kayan zai taimakawa gwamnatin wajen ragewa jama'ar da ke shan waha
Ministan ya bukaci mabarnatan su gaggauta dawo da kayan da suka kwashe a yayin da yake sanar da cewa an baza jami'an tsaro domin kare sauran manyan shaguna da
Matasa sun dora daga inda suka tsaya a ranar Lahadi, inda suka ci gaba da nemo rumbunan da aka boye kayan tallafin COVID-19 a babbar birnin tarayya, Abuja.
Abuja
Samu kari