Abuja
Sanata Shehu Sani ya bayyana cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba zai iya dauke babban birnin tarayya daga Abuja zuwa Legas ba saboda wasu dalilai.
Jami'an sashin yaƙi da garkuwa da mutane na rundunar yan sandan Abuja sun samu nasarar ceto mutane 14 da aka yi garkuwa da su, sun sheƙe mutum ɗaya.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi umurnin da aka kafa rundunar yan banga don magance matsalar rashin tsaron da ta addabi birnin.
Gawurtaccen mai garkuwa da mutane a birnin tarayya Abuja, ya musanta ƙaifin da yan sanda suke tuhumarsa da shi. Ya ce shi dan fanshi da makami ne.
Tsohon Ministan Ayyuka da Gidaje, Babatunde Raji Fashola ya ce bin diddigi da ka'ida ya jawo wa Isa Pantami bakin jini a gwamnatin Muhammadu Buhari.
Rundunar ƴan sandan FCT Abuja ta ce wani abun kwashe shahara na karfe ne ya yi bindiga sakamakon ɗaukar zafi fiye da kima a Anguwar Maitama da ke Abuja.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano, wanda ake tuhuma kan wawushe N4bn.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta bankado wani shiri na hargitsa zaben cike gurbi da za a gudanar a watan Faburairu da sauran zabuka a kasar.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayyana akwaiasu zuzuta matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a birinin tarayya Abuja.
Abuja
Samu kari