Abuja
Rauf Aregbesola, Ministan Harkokin Cikin Gida, ya ce babu wani dalili da zai sa ya ajiye aikinsa saboda yawaitar tserewa da fursunoni ke yi daga gidajen yari a
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kori wasu shugabannin hukumar rarraba wutar lantarki ta Abuja bisa laifin barin ma'aikatansu su tafi yajin aiki saboda batun k
Wasu jami'an 'yan sanda sun runtuma kame a Abuja, sun harbi wani jami'in DSS cikin rashin sani. A halin yanzu yana can asibiti inda ake duba lafiyarsa yayin
Wasu ma'aikatan Npower a safiyar Litinin sun fito zanga-zangar lumana inda suka mamaye hukumar ayyukan gwamnati da ke Kubwa, a cikin babban birnin tarayyar.
A ranar Alhamis, kotu ta cigaba da zaman kan shari'ar Shugaban kungiyar masu neman kafa kasar Biyafara, Nnamdi Kanu. Zaman wanda ke gudana gaban Alkali Binta Ny
An nada shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin shugaban kungiyar PAGGW ta Afrika. An ansda shi ne a ranar 2 ga watan Disamba na wannan shekarar a Abuja.
Wata kotu a babban birnin tarayya ta kori karar da ke neman soke takarar gwamnan Soludo da mataimakinsa a jihar Anambra. A kwanan nan ne aka yi zaben Anambra
Jami'an tsaro sun hana ma'aikatan gwamnatin da ba suyi rigakafin Korona ba shiga ofishoshinsu a sakatariyar gwamnati dake birnin tarayya Abuja, rahoton Punch.
Jami’an hukumar ‘yan sandan Najeriya sun kama mutane 32 da ake zargin sun aikata laifuka daban-daban, ciki har da garkuwa da mutane, fashi da makamai, sumogal.
Abuja
Samu kari