Abuja
Babban Bankin Najeriya, CBN ya sake kara kudin ruwa a kasar daga 25.750 zuwa 26.25 bayan dakatar da biyan harajin tsaron yanar gizo da gwamnatin Bola Tinubu ta yi.
Daya daga cikin jami’an soji da ke sa ido a babban kanti na Banex da ke unguwar Wuse 2 a Abuja, ya mari wata mata har ta fada doguwar suma, an kuma bar wajen da ita.
A Najeriya, darajar Naira ta sake yin sama inda ta karu da kusan N28 a jiya Litinin 20 ga watan Mayu a kasuwannin gwamnati inda hakan ke nuna karuwarta da 1.89%.
Yan bindiga sun shiga kauyen Dawaki a kusa da Bwari a Abuja, sun ɗauki mutane da dama amma ƴan sanda sun kai ɗauki kuma ana tsammanin sun ceto mutanen.
Tsofaffin gwamnoni hudu na jihar Zamfara, Sanata Ahmed Yarima, Alhaji Mamuda Shinkafi, Sanata Abdulaziz Yari, da kuma Bello Matawalle sun gana a Abuja.
Jama'ar yankin mazabar Kaura Namoda/Birnin Magaji karkashin Coalition for Sustainable Development sun koka kan dan Majalisa, Sani Jaji tare da shirin masa kiranye.
An samu yamutsi a kasuwar Banex da ke Wuse a birnin tarayya Abuja bayan wasu bata gari sun afkawa sojojin Najeriya biyo bayan sabani da aka samu tsakaninsu.
Hukumar FMDQ ta fitar da wani rahoto inda ta ce darajar Naira ta sake farfaɗowa da kusan karin N100 a ranar Juma'a idan aka kwatanta da ranar Alhamis.
Majalisar Dinkin Duniya ta yi martani game da salon mulkin Shugaba Bola Tinubu yayin da yake neman cika shekara daya a kan karagar mulki a ranar 29 ga watan Mayu.
Abuja
Samu kari