Abuja
Kungiyar kwadago ta TUC ta caccaki Bola Tinubu kan gabatar da N48,000 a matsayin mafi karancin albashi a Najeriya inda ya ce babu lissafi a lamarin.
Rikici ya kaure tsakanin wasu masu baban bola da mutanen unguwar Byazhin da ke kauyen Kubwa a karamar hukumar Bwari da ke babban birnin tarayya Abuja.
Tawagar ƙungiyar kwallon kafa ta Najeriya yan kasa da shekaru 17, Golden Eaglets ta nada dalibin makarantar sakandare, Simon Cletus a matsayin kyaftin dinta.
Ma'aikatu sama da 34 ne a birnin tarayya, ciki har da fadar shugaban kasa suka kasa biyan kudin wutar lantarki duk da ware musu kudi sama da naira bilayn 10.
Shugabannin mata a APC daga jihohi 36 ne su ka dira sakatariyar jam'iyyar da ke babban birnin tarayya Abuja domin nuna rashin jin dadin yadda aka ware su.
Mambobin kungiyar shugabannin mata na jam’iyyar APC na jihohi 37 da Abuja, sun koka kan yadda Shugaba Bola Tinubu ya ki tunawa da su a rabon mukaman siyasa.
Yayin zaman majalisar zartarwa a yau Talata 14 ga watan Mayu, an sauya dokar da ta hana Bola Tinubu da Kashim Shettima biyan haraji a filayen jiragen sama.
Ministar mata a Najeriya ta maka kakakin Majalisar jihar Niger a kotu kan shirin aurar da yara mata marayu 100 inda ta ce hakan bai dace ba kwata-kwata.
Dalibar da aka ci zarfi a makarantar Lead British International School, Namitra Bwala ta shigar da kara kotu tana neman a bita ta diyyar N500,000, 000.
Abuja
Samu kari