Abuja
Hukumar kula da kan hanya ta kasa, FRSC, ta bayyana cewa mutum 159 ne suka mutu a hatsarin kan hanya 850 da suka auku a babban birnin tarayya Abuja daga Junairu
Babban alkalin Najeriya, CJN Ibrahim Tanko Muhammad, a ranar Talata ya rantsar da sabbin alkalan babban kotun tarayya ta Abuja har guda ashirin da biyu a Abuja.
Mummunar gobara ta tashi a kasuwar Nyanya da ke babbar birnin tarayya, Abuja, a daren ranar yau Talata, 23 ga watan Nuwamba, da misalin karfe 8:00 na dare.
An gurfanar da shugaban karamar hukuma a birnin tarayya Abuja kan zarginsa da karbar cin hanci daga hannun wani dan kwagila. Hukumar yaki da rashawa ta ICPC, ta
FCT Birnin Abuja - Wata jami'ar hukumar mayakan saman Najeriya, Lance Kofur Bercy Ogah, ta gamu da ajalinta cikin ban daki yayinda maciji ya cijeta a gidanta.
Tsagerun yan bindiga masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da dimbin matafiya karo na biyu a babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja ranar Lahadi, 22 ga Nuwamba, 2021
Wasu sojoji a anguwar Tunga -Maje da ke yankin Gwagwalada a Abuja a ranar Lahadi sun zane Salihu Aliyu, shugaban yankin Galadima da iyalansa a garin Abuja.
Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana cewa zata cigaba da sauraron hukumomin tsaro domin jin halin da ake ciki biyo bayan harin da aka kai hanyar Abuja-Kaduna.
Malam Isa dan asalin jihar Kebbi wanda ya yi fice domin sanya kot yayin da ya ke tura baro yana sayar da aya ya yi bayanin yadda ya fara sana’ar a hirar da BBC
Abuja
Samu kari