Bola Tinubu
Tawagar yaƙin neman zaɓen ɗan takarar kujera lamba ɗaya a Najeirya karkashin inuwar NNPP, Kwankwaso, ta ƙaryata labarin cewa zai janye wa Tinubu, ko Atiku.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressivs Congress, APC, Asiwaju Bola Tinubu, da abokin takararsa Kashim Shettima da Kakakin Majalisa, Gbajabiamila
Gwamnan jihar Ebonyi yana ganin ‘dan takaran LP zai tashi da kuri’u rututu a Kudu maso gabas, Dave Umahi yace Peter Obi yana samun karbuwa, amma APC za ta ci.
An ji labari cewa jiya Bola Tinubu mai harin zama shugaban Najeriya a karkashin inuwar APC yace babu rikici tsakaninsa da shugaban jam’iyyarsa, Abdullahi Adamu.
Tunde Bank-Anthony ya zargi magoya bayan Bola Tinubu da karya da nufin tallata gwaninsu. Bank-Anthony ya yi magana ne a shirin Sunrise Daily na ranar Laraba.
Atiku Abubakar ya dade yana neman zama shugaban Najeriya. An yi lokacin da Bola Tinubu, Rabiu Kwankwaso da Obi suka taimakawa Atiku a zaben shugabancin kasa.
Dan takarar shugaban kasa Asiwaju Bola Tinubu da mataimakinsa Sanata Kashim Shettima za su kai ziyara sakateriyar jam'iyyar APC a yau Laraba, 7 ga watan Satumba
Matsalar tsaro a yankin arewa maso yamma na iya taka rawar gani wurin rage kuri'un da 'dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar APC, Bola Tinubu, zai iya samu.
Bola Tinubu ya yi bayanin irin kokarin da ya yi wajen raya Lekki har ya zama birni a jihar Legas, a nan ya bayyana cewa ana masa sharri wajen fadan arzikinsa
Bola Tinubu
Samu kari