Bola Tinubu
Kungiyar Kiristocin Najeriya ta gana dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu don tattauna abubuwan da suka shafi muradan Kirista.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya ce tunda jam'iyya ta ɗauki matsaya, zai haɗa kai da sauran mambobin su yi wa Bola Tinubu aikin yakin neman zaɓenn 2023.
kiristocin Nigeria (CAN) Na ta Allah wadai da Yunkurin Jam'iyyar APC na dauko Musulmi dan marwa ko zama dantakar mataimakin shugaban kasar wato Kashim Shettima
Kungiyar kiristocin Najeriya ta shirya wani zama da 'yan takarar shugaban kasa don sanin abin da suka shiryawa kiristocin Najeriya. Hakazalika, za su tattauna.
Jam’iyyar PDP tayi martani game da kuskuren da dan takaran kujerar shugaban kasan jam’iyyar APC, Bola Tinubu, yayi yayin taron kaddamar da yakin neman zabensa.
Jam’iyyar Labour Party ta rasa wasu dinbin mabiyanta a garin Olamaboro a jihar Kogi, wani jagoran jam’iyyar yace Labour Party ba za ta je ko ina a zaben 2023 ba
An shigar da karar Bola Tinubu a kotu, ana zargin yana amfani da shekaru da takardun bogi. Enahoro-Ebah yana tuhumar Tinubu, amma ba a fara sauraron shari’ar ba
Neman takarar Bola Tinubu ta jawo jirage sama da 30 suka sauka a filin jirgin Yakubu Gowon a Jos. An ga GwamnoniShugabannin majalisa, da tsofaffin Ministoci.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya caccaki abokan hamayyarsa daga jam'iyyun PDP da Labour. Ya ce duk a kan kuskure suke tafiya.
Bola Tinubu
Samu kari