Bola Tinubu
Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC a zabe mai zuwa ya dauki alkawarin kawo karshen yan bindiga a Birnin Gwari da arewa baki daya.
Kungiyoyi da shugabannin addinin kiristanci sun gudanar da taron addu'a na musamman a garin Ibadan, babban birnin jihar Oyo don nasarar Bola Tinubu a 2023.
Dan takarar kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar APC, Bola Tinubu, ya kai ziyara karamar hukumar birnin gwarin Kaduna don jajantawa al'ummar garururwar.
Bola Ahmed Tinubu, 'dan takarar kujerar shugabancin kasa na jam'iyyar APC, ya dira jihar Kaduna domin gangamin yakin neman zabensa, Ya ziyarci Birnin Gwari.
Wani babban Malamin Majami'a ya shawarci shugabannin kiristoci su sallama kawai domin ba mai iya dakatar da Bola Tinubu daga zama shugaban kasa a zaben 2023.
Abubuwa na ƙara cakudewa babbar jam'iyyar hamayya ta ƙasa yayin da gwamna Wike ya yi wasu kalamai dake nuna gara tikitin musulmi da musulmi da ɗan arewa a 2023
Dazu ne muka samu labari a shafin Facebook cewa wani daga cikin ‘yan tawagar motocin Atiku Abubakar ya tsere bayan gwabje motar Mai magana da yawun Bola Tinubu.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC mai mulki, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya yi alkawarin cewa zai yi gaskiya da adalci idan har ya gaje Shugaba Buhari.
Dan takarar shugaban kasa na PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya kalubalanci takwaransa na APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya yi bayani a kan dukiyarsa gabannin zabe.
Bola Tinubu
Samu kari