Bola Tinubu
Masu neman takarar kujerun yan majalisa a zaben 2023 karkashin jam'iyyar NNPP a jihar Osun sun yi watsi da dan takarar jam'iyyarsu kuma sun koma bayan dan adawa
Tsohon Ministan sufurin jirgin sama, Femi Fani Kayode, ya caccaki tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau kan kiran Bola Tinubu mutum mara lafiya.
Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ya ce idan har Tinubu ya dare kujerar shugaban kasa a 2023, za a taimakawa jihar Jigawa wajen hako danyen man Guri/Malammadori.
Charles Aniagwu, kakakin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na PDP, ya ce Atiku Abubakar zai lallasa Bola Tinubu na APC da Peter Obi a kudu maso gabas.
Jam'iyyar APC ta yi martani mai zafi game da yadda jam'iyyar PDP da Atiku suka bankado wani sabon batu game da sunan Tinubu na gaskiya, APC ta ce sun makara.
Wani hadimin dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar wato Shu'aibu Phrank, yayiwa dan takarar jam'iyyar APC, Bola, wankin babban bargo.
Manyan ‘Yan takaran kujerar shugaban kasa a 2023 sun taya Argentina murnar samun nasara a gasar kofin Duniya a lokacin da Magoya bayan Lionel Messi su ke murna.
Yayin da yakin neman zabe ke kara kankama a Najeriya, jam'iyyar APC mai mulki ta sanu gagarumin ƙarin goyon bayan wani ɗan majalisar tarayya daga Kogi a ADC.
Gabannin zaben 2023, masu biyayya ga jam'iyyar PDP sun yi watsi da rade-radin da ake yi cewa Gwamna Nyesom Wike zai juyawa jam'iyyar baya da goyon bayan Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari