Bola Tinubu
Babban jagoran jam'iyyar APC, Alhaji Lanre Onilu ya yi kira ga yan Najeriya a kan su kada kuri'unsu ga Bola Ahmed Tinubu domin shine mutumin da suke bukata.
Babbar Kotun tarayya mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta fatattaki karar tsohon karamin ministan Ilimi wanda ya nemi a soke takarar Tinubu da Atiku a zabe
A jihar Neja, Asiwaju Bola Tinubu ya samu gudumuwar motoci da ofisoshin yakin neman zaben shugaban kasa daga wajen Sanata Sani Musa da Muhammad Idris Malagi.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya gaza buɗe baki ya yi magana saboɗa farin cikin ganin tulin jama'a a Neja.
Za a ji kwamitin yakin neman zaben APC ya yi karin haske kan abin da ya faru a wajen yawon kamfe a Neja domin Bola Tinubu ya bar wajen kamfe kafin a tashi taro.
Jiga-jigan jam'iyyar All Progressives Congress APC, sun gudanar da taron kamfensu na yankin Arewa maso yammain Najeriya jiya a Kaduna Kaduna Garin Gwamna..
Jigon jam'iyyar APC, Danladi Bako, ya yi ikirarin cewa yan arewa za su bai wa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar mai mulki, Bola Tinubu kuri'u miliyan 12.
Tsohon kakakin majalisar wakilai, Honourable Yakubu Dogara ya bayyana cewa masu tallata tikitin Musulmi da Musulmi a Najeriya suna hauka kuma suna da hatsari.
Shugaban masu rinjaye na majalisar wakilan tarayya, Alhassan Ado Doguwa, yace shugaba Buhari ya taka muhimmiyar rawa a mulkinsa, Tinubu zai ɗora daga nan .
Bola Tinubu
Samu kari