Bola Tinubu
Yadda NNPP ta rike Kano, da tasirin Peter Obi a Kudu su na cikin abubuwan ban mamaki da suka faru wanda har gobe mutanen Najeriya suke magana a game da su.
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana kadan daga abin da ya gani bayan da aka sanar da Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na bana a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP), Peter Obi a matsayin mutum mara buri da yawa.
Hukumar zabe mai zaman kanta a Najeriya ta mika takardun shaidan cewa, Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa da aka yi a kasar a karshen makon jiya a Abuja.
Gwamnan jihar Yobe ya bayyana jin dadinsa da yadda 'yan Najeriya suka yiwa Bola Ahmad Tinubu ruwan kuri'u a zaben bana. Ya ce sun yi shawari mai kyau a bana.
Zaɓukan 2023: Baiyi Wata-Wata Ba Tinubu ya Aikawa Atiku da Obi Ƙwaƙwƙwaran Saƙo Bayan INEC Ta Ayyana Shi a Matsayin Wanda Yayi Nasara A Zaben Da Aka Kammala
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya nuna jin dadinsa bayan INEC ta sanar da Bola Tinubu a matsayin zababben shugaban kasa a Najeriya, yace yayi daidai
Bola Tinubu, Zababben Shugaban kasar Najeriya ya bayyana cewa akwai bukatar sauya farkon sunan gwamnan jihar Kebbi wanda sunansu daya da Alhaji Atiku Abubakar.
A zaben bana, Bola Ahmed Tinubu ya ga abin mamaki yayin da aka zabe shi ya zama shugaban kasa a Najeriya. Ga jerin jihohin da suka yi masa gata a zaben na bana.
Bola Tinubu
Samu kari