Bola Tinubu
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce ko kaɗan b ashi da labarin cewa Tinubu ya kafa kwamitocin da zasu nemi sulhu da yan takara 2023.
Jam'iyyar APC ta bayyana cewa, ba ta tsoron haduwa da Peter Obi a kotu kan batun da ya shafi zaben shugaban kasa na 2023 da yace bai amince da sakamakonsa ba.
Shugaban jam'iyyar APC kuma tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Sanata Abdullahi Adamu, ya yi jawabin farko ga yan ƙasa bayan ayyana Tinubu wanda ya samu nasara.
Rahoto ya ce wata ‘yar kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya ce babu wata yarjejeniya da ya ajiye da Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde.
Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC reshen jihar Ribas, ya ce gwamna Nyesom Wike ya taka rawa mara misaltuwa domin nasarar Bola Tinubu.
Jigon jam'iyyar PDP ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa zaben bana ya zo da tsaiko ga dan takarar shugaban kasa na APC a jihar Legas Ya fadi dalilin rasa jihar.
Ka da Kada Ka Kuskura Kace Wai Zaka Haɗa Gwamnatin Haɗaka Inji Tanko Yakasai Zuwa ga Zababben Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu Bayan Kiranye Kiranye
Za a ji labari Shugaban kasar ya ce an canza takardun kudi ne domin farfado da tattalin arziki. Shugaban kasar ya ce an canza takardun kudi ne domin abin amfani
Uwargidan shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta taya Bola Tinubu murnar samun nasarar da yayi a zaɓen shugaban ƙasan Najeriya, wanda aka gudanar.
Bola Tinubu
Samu kari