Bola Tinubu
Rahotanni sun nuna cewa zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Tinubu na shirin kafa gwamnatin hadin kai tare da ba kudu maso gabas shugaban majalisar dattawa.
Idris Wase, mataimakin kakakin majalisa mai ci a yanzu da Ben Kalu, mai magana da yawun majalisar wakilai na cikin masu neman kujerar kakakin majalisar wakilai.
Karamain ministan kwadugo da samar da ayyukan yi, Festus Keyamo, ya bayana cewa Allah da ɗaga Peter Obi har ya tsaya takara ne domin ya zama sababin nasarar APC
Zababben shugaban kasa a Najeriya Bola Ahmad Tinubu zai yi wata ganawa da zababbun 'yan majalisu don warware wasu matsalolin da ke iya tashi bayan rantsarwa.
Dalilin Tikitin Muslim-Muslim: Wani Gawurceccen Jigon dake cikin jam'iyyar APC Daga Nan Arewa Yayi Wani Kira a Bawa Kirista Daman Zama Shugaban jam'iyyar APC
Kotun daukaka kara dake zamanta Abuja ta yi watsi da karar da jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta shigar na neman soke tikitin Tinubu da Shettima na APC
Femi Gbajabiamila yana shirin watsi da kujerar Majalisa a Najeriya, yana so a nada shi a matsayin shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa a mulkin Bola Tinubu.
Kungiyar Yarbawa ta ce bata amince da nasarar da Bola Tinubu ya samu ba, sun ce Peter Obi ne ya samu nasara amma aka yi murdiya aka ce Tinubu ne ya ci kawai.
Fadar shugaban kasa ta fadawa Jam’iyyun PDP da LP cewa Bola Tinubu zai karbi mulkin kasa, an ji cewa ba za soke zaben nan ba ko wanene zai zama shugaban kasa.
Bola Tinubu
Samu kari