Bola Tinubu
Babban fasto, Primate Elijah Ayodole, ya bayyana cewa dangantakar da ke tsakanin Bola Tinubu da gwamna Wike ba za ta daɗe ba. Ya bayyana inda za a samu akasi.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sha alwacin cikawa ƴan Najeriya dukƙanin alƙawuran da ya ɗauka lokacin yaƙin neman zaɓe. Tinubu ya bayyana hakan ne a Rivers.
Biyo bayan ƙin amincewa da sakamakon zaɓen da Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP da kuma Peter Obi na Labour Party su ka yi, an samu wasu lauyoyi guda 50 da su ka
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ce ya gana da Tinubu a Legas a shekarar 2018 domin ya jawo hankalinsa ya bar APC zuwa PDP su haɗu don kawar da Buhari.
A yayin da ya ke ziyarar duba ayyukan da gwamnan jihar Rivers Nyesom Wike ya yi, zababben shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya yi wasu muhimman jawabai ga mutanen
Bola Ahmed Tinubu, shugaban kasar Najeriya mai jiran gado, ya jinjinawa gwamnan jihar Ribas, Nyesomn Wike, kan yakar cin hanci da rashawa da yake yi a jiharsa
Prince Adewole Adebayo bai da niyyar yi wa Bola Tinubu duk da APC ta doke shi a 2023. Adebayo yana ganin Tinubu sun yi magudi, hakan ba zai jawo ya tafi kotu ba
Tsohon akbishop na Abuja, John Onaiyekan, ya ce akwai kuskure babba a shirin da ake na rantsar da Asiwaju Bola Tinubu a matsayin sabon shugaban ƙasan Najeriya.
Ana tunanin Ahmad Lawan da Ovie Omo-Agege za su nemi hana Godswill Akpabio zama shugaban majalisa, an kama hanyar kawo sabon shiga ya gaji kujerar Sanata Lawan.
Bola Tinubu
Samu kari