Bola Tinubu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sa dokar ta ɓaci domin sassauta tsadar rayuwar da yan Najeriya ke fama da ita sakamakon cire tallafin man fetur (PMS).
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ware N500bn don rage radadin cire tallafin da ya yi a watan Mayu da ya jefa 'yan kasar cikin mawuyacin hali na tsadar rayuwa.
Da kamar wuya a ce farashin da ake sayen wutar lantarki bai tashi ba. Kamfanonin nan na DisCos ba za su fasa ƙara farashin shan wutar lantarki a Najeriya ba.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakwancin tsoffin gwamnonin 1999 a fadarsa da ke Abuja, Tinubu na daga cikin wadannan rukunin gwamnonin daga 1999 zuwa 2007.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya karbi bakuncin Sanata Godswill Akpabio tare da tawagar majalisar dattawa, ya ce bai tunanin zama shugaban ECOWAS ba.
Za a ji cewa Shugaban SNM ya bayyana cewa tsohon Gwamna kuma Sanata mai-ci yana so a ba ‘danuwan shi mukamiana zargin shi ya rikewa ‘danuwansa takarar Sanata.
Bola Ahmed Tinubu ya na so Najeriya ta ci moriyar arzikin gas da Ubangiji ya malalawa kasar. Najeriya za ta yi amfani da gas domin samar da wuta da ayyukan yi.
A jiya Daniel Bwala ya firgita magoya bayan Peter Obi a Twitter, ya ce ana shirin raba kan LP ta hanyar ba wani ‘dan kwamitin LP-PCC mukamin Ministan tarayya
A karin Naira biliyan 819 da gwamnatin tarayya za ta kashe a bana, 'yan majalisa su na da 8.5%. Ana sa ran wadannan kudi su taimakawa ‘yan siyasar wajen aiki/
Bola Tinubu
Samu kari